Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ba Zamu Tura ‘Yan Hidimar Kasa Yankunan Da Ake Da Matsalar Tsaro Ba – NYSC

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
NYSC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Hukumar da ke kula da masu hidimtawa kasa (NYSC) ta ce ba za ta tura ‘yan hidimar kasar zuwa yankunan da ake fama da matsalar tsaro ba, don su yi aikin malaman zabe na wucin gadi, musamman da yake an fi samu matsaloli a zabukkan gwamna da na ‘yan majalisar jiha.

Darektar yada labarai da hulda da jama’a ta hukumar, Misis Adenike Adeyemi ce ta bayyana hakan ga manema labarai, a yayin da take ganawa da su a ofishin hukumar dake Abuja, a yau Asabar, a shirye-shirye da hukumar take yi don fuskantar zabukkan gwamna da na ‘yan majalisun jiha da za a gudanar a ranar 9 ga watan Maris din nan da muke ciki.

Adeyemi ta bayyana cewa ba dan hidimar kasan da ya rasa ransa, a zabukkan shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya da aka gudanar makon da ya gabata, inda ta kara jadadda anniyar hukumar wajen ganin ta kare rayuwar ‘yan hidimar kasar a koda yaushe, dan haka ne ma suka dauki matakin daina tura ‘yan hidimar kasar zuwa yankunan da ake da fargabar rashin zaman lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Duk an samu rikice-rikice a wasu yankunan kasar nan a lokacin zaben, amma dai babu dan hidimar kasa da rikicin ya shafa, domin an dau matakin kare lafiya da rayukan ‘yan hidimar kasar yadda ya dace, hukumar ta shaida cewa kiyaye lafiyar ‘yan hidimar kasar yana da matukar muhimmanci gareta, don haka ne ma ya sa bata tura su zuwa ga wuraren da ake samun rikici ko barazanar samun rikicin.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Kaddamar Da Shirin Raya Sabuwar Masana’anta Da Zai Ci Kudi RMB Yuan Triliyan 4

Next Post

Zabe: Mun Yi Aiki Bisa Tanadin Doka – Rundunar Sojin Nijeriya

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
12 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
15 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
19 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
21 hours ago
0

...

Next Post

Zabe: Mun Yi Aiki Bisa Tanadin Doka - Rundunar Sojin Nijeriya

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: