Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ba Zan Canja Salon Yadda Nake Buga Wasa Ba – Mane

by
3 years ago
in WASANNI
2 min read
Shin Yakamata Arsenal Ta Kori Emery?
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Dan wasan Liberpool na gaba, Sadio Mane ya ce ba zai sauya salon yadda yake buga wasa ba duk da yadda kocin kungiyar, Jürgen Klopp ke goya masa baya wajen kare zarge-zargen da ake yi masa na faduwar da yake yi domin neman fanareti.

An dai ja wa Mane mai shekara 27, kunne a minti na 37 na wasan da suka taka daAston Billa inda aka tashi 2-1, ranar Asabar sakamakon faduwa da yayi ya nemi alkalin wasa ya bashi bugun fanareti.

Hakan ne ya sa kociyan kungiyar k    wallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola ya fito ya bayyana cewa ‘yan wasan Liberpool za su iya iya faduwa domin su samu nasarar fanareti kuma sun dade sunayin hakan.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

“Ba zan taba sauya salon yadda nake buga wasa ba saboda idan har na canja hakan yana nufin zargin da akeyi akaina ya zama gasjiya na cewa inayin lambo domin a bawa kungiya ta bugun Fanareti.” In ji Mane

Ya cigaba da cewa “An samu taho-mu-gama a wasanmu da Aston Billa kuma watakila ba fanareti ba ne kuma bai bayar ba sannan kuma ya ba ni katin gargadi amma  zancen gaskiya ba ni da matsala da wannan batu.”

Kocin Liberpool din, Jurgen Klopp ya kare Mane inda yake fadin cewa Sadio ba mai faduwa ba ne kuma an samu yanayi ne a wasansu da Aston Billa inda ya yi kacibis da wani har ya fadi, tana iya yiwuwa ba fanareti ba ne amma dai ya yi taho mu-gama ba wai ya tsallake kafar wani ba ce ya fadi.”

Mane ya yi barkwanci inda ya ce idan ya sake samun wata damar irin wannan to zai sake kwanciya domin neman fanareti sai dai tuni masana wasanni sukayi kira ga alkalan wasa akan cewa su kula da yadda dan wasan yake buga kwallo.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Shin Yakamata Arsenal Ta Kori Emery?

Next Post

Equatorial Guinea Ta Yi Sabon Mai Koyarwa

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
Shin Yakamata Arsenal Ta Kori Emery?

Equatorial Guinea Ta Yi Sabon Mai Koyarwa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: