Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ba Zan Gayyaci Sababbin ’Yan Wasa Ba – Kociyan Super Eagles

by Abba Ibrahim Wada
February 11, 2021
in WASANNI
1 min read
Kungiyar Kwallon Kafa Ta Nijeriya Za Ta Buga Wasan Kawance Da Ivory Coast Da Tunisiya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan tawagar Super Eagles ta Najeriya, Gernot Rohr, ya ce babu wani sabon dan wasa da zai gayyata domin wasan neman tikitin shiga gasar cin Kofin Afirka na shekara ta 2021 da tawagar za ta kara da jamhuriyar Benin da kuma Lesotho a wata mai zuwa.

Da yake hira da manema labararai kuma aka watsa a shafin YouTube na kungiyar, bayan dawowarsa Najeriya ranar Litinin, Rohr ya karyata rahotannin kafofin yada labarai na cewa hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta baiwa wasu sababbin ‘yan wasa izinin buga wa Najeriya kwallo.

Kocin dan kasar Fransa da Jamus ya dage kan cewa yana da kwararrun ‘yan wasa a hannun sa kuma ba zai yi tunanin kawo wani sabon dan wasa ba a yanzu, yayin da’ yan wasan ke shirin wasan karshe na wasan neman cancantar shiga gasar cin kofin kasashen Afirka ta shekarar 2021.

Super Eagles, wadanda ke saman teburin rukunin L da maki takwas a wasanni hudu, za ta kara da kasar Benin a waje ranar 22 ga watan Maris, kafin ta karbi bakuncin tawagar ‘yan wasan kasar Lesotho ranar 30 ga watan Maris.

SendShareTweetShare
Previous Post

Me Ya Sa ’Yan Wasan Real Madrid Suke Yawan Zuwa Jinya?

Next Post

Suares Ya Karya Tarihin Cristiano Ronaldo A Laliga

RelatedPosts

Arteta

Arteta Ya Mayarwa Da Paul Merson Martani

by Abba Ibrahim Wada
2 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta, ya mayarwa...

Tuchel

Kowane Wasa A Ingila Mai Wahala Ne –Thomas Tuchel

by Abba Ibrahim Wada
2 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Thomas Tuchel, ya bayyana...

Alaba

Real Madrid Tana Cigaba Ta Tattaunawa Da Alaba

by Abba Ibrahim Wada
2 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa...

Next Post
Suarez

Suares Ya Karya Tarihin Cristiano Ronaldo A Laliga

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version