Abdulrazaq Yahuza Jere">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Babandede Ya Yi Gargadi A Kan Daukan Aiki Na Bogi Da Sunan NIS

by Abdulrazaq Yahuza Jere
January 30, 2021
in LABARAI
2 min read
Babandede Ya Yi Gargadi A Kan Daukan Aiki Na Bogi Da Sunan NIS

Shugaban NIS CGI Muhammad Babandede

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), CGI Muhammad Babandede ya jawo hankalin ‘Yan Nijeriya su yi kaffa-kaffa da wata tallar daukan aiki da ake yayatawa a shafin intanet na bogi da sunan hukumar ta NIS.

Babandede ya ce hukumarsa tana nesanta kanta da wannan tallar wadda ya ce an tsara ne da nufin damfarar ‘yan kasa nagari. Don haka ya shawarci ‘Yan Nijeriya su kiyayi mu’amala da shafin na daukar aiki na bogi

Kamar yadda Babandede ya fada a cikin wata sanarwa da ta fito daga jami’in hulda da jama na NIS Sunday James, a duk lokacin da hukumara za ta dauki sababbin jami’ai takan tallata abin ne a sanannun manyan jaridu na kasa da gidajen talabijin da kuma shafinta na intanet mai adireshin: www.immigration.gov.ng kuma kyauta ne ba ko kobo.

Sanarwar ta kara da cewa duk wadanda suka nemi aiki da hukumar da suka rubuta jarrabawa za a tuntube su ta hanyoyin sadarwa daban-daban da aka tantance amma ba ta shafin intanet na bogi ba.

Har ila yau a cikin sanarwar, Babandede ya jaddada cewa daukar aikin NIS kyauta ne ba a biyan ko kobo imma ga wani ko ga hukumar, “don haka muna shawartar al’umma su guji biyan kudi ga kowa… NIS ba za ta tabe neman wani ya biya ko kobo ba a kan daukan aiki.”

 

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyoyi  Shida Ne Za Su Iya Lashe Firimiyar Ingila

Next Post

Mamatniyaz Iminniyazi: Cibiyar Horar Da Sanaoi Ta Taimake Ni Wajen Nisantar Da Tsattsauran Raayi

RelatedPosts

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

by Abdulrazaq Yahuza Jere
15 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Mai Shari’a Sylvester Ngwuta, alkalin kotun koli...

Tinubu Ya Bukaci Matasa Su Nisanci Bangar Siyasa

by Abdulrazaq Yahuza Jere
22 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya...

E Call

Shirin Kula Da Zirga-zirgar Manyan Motoci Na ‘E-Call’ Zai Kawo Karshen Cunkoso A Tashar Jiragen Ruwan Nijeriya -Hadiza Bala Usman

by Abdulrazaq Yahuza Jere
22 hours ago
0

By Bello Hamza, An tabbatar wa masu hulda da tashoshin...

Next Post
Mamatniyaz Iminniyazi: Cibiyar Horar Da Sanaoi Ta Taimake Ni Wajen Nisantar Da Tsattsauran Raayi

Mamatniyaz Iminniyazi: Cibiyar Horar Da Sanaoi Ta Taimake Ni Wajen Nisantar Da Tsattsauran Raayi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version