Muh'd Shafi'u Saleh">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Babban Zaben 2023: Zan Tsaya Takarar Kujerar Gwamna -Namdas

by Muh'd Shafi'u Saleh
January 3, 2021
in Uncategorized
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan majalisar wakilai, mai wakiltar kananan hukumomin Toungo, Jada, Mayo-Belwa da Ganye a majalisar wakilai ta kasa AbdulRazak Namdas, ya bayyana aniyar tsayawa takarar kujerar gwamna a babban zaben 2023 da ke tafe.

Wannan dai shi ne karo na biyu, da’ake zabin AbdulRazak Namdas, a matsayin dan majaiisa mai wakiltar kananan hukumomin hudu dake arewacin jihar Adamawa a matsayin wakili, ya ce yanakan tuntubar masu ruwa da tsaki domin daukan matakan da ya dace.

samndaads

Namdas, ya bayyana hakan ne a wani ganawar da yayi da ‘yan jaridu lokacin bukin cika shekaru 52, ranar juma’ar da ta gabata, ya ce ya cancanci tsayawa takarar, ganin ya taba neman kujerar shekaru 10 da su ka gabata.

Ya ce “a shekarar 2011, na tsaya takara a matsayin mataimakin ga Injiniya Markus Gundiri, munyi sai da aka kammala zaben.

Da shima ke magana a taron mataimakin shugaban riko na jam’iyyar APC a arewa maso gabas Farfesa Mamman Tahir, ya godiwa Allah ya baiwa Namdas daman ganin shekaru 52, ya kuma yi fatan Allah ya bashi daman ganin wasu shekarun.

Ya kuma bada tabbacin jamiyyar zata bada dama ga duk yayanta da ke bukatar neman kowace kujera, ba tare da katsalanda ko wani sharadi da yarjeneniya ba.

Haka shima shugaban rikon jam’iyyar APC ta jihar Ibrahim Bilal, ya yaba da rawar da Namdas ke takawa, da irin gudumuwar da yake baiwa jam’iyyar a jihar, ya ce Namdas ya nuna cikakken dan dimokradiyya ne na kasa baki daya.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Nemi Gwamnati Ta Daure Da Ta Bude Makarantun Kasar Nan

Next Post

‘Yan Sanda Sun Cafke Matashin Da Ya Yanke Al’aurar Yarinya Don Yin Tsafi A Bauchi

RelatedPosts

Gadagi

Yadda Muke Samun Rufin Asiri Ta Sana’ar Gadagi – Muhammadu Auwal  

by Muh'd Shafi'u Saleh
5 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Muhammadu Auwal da aka fi sani...

Sheik Karibullah

Sheik Karibullah Ya Nada Alhaji Kabiru Sani Kwangila Khadimul Nabiyya A Taron Maulidin Gidansa

by Muh'd Shafi'u Saleh
1 week ago
0

A ranar Lahadi ne aka gudanar da Maulidin Manzon Allah...

Buhari

Buhari Ya Yi Wa Sultan Ta’aziyyyar Rasuwar Dan Uwansa

by Muh'd Shafi'u Saleh
1 week ago
0

Shugaba Muhammadu Buhari ya mika ta’aziyyar rasuwar Alhaji Abdulkadir Jeli...

Next Post
Al’aurar Yarinya

‘Yan Sanda Sun Cafke Matashin Da Ya Yanke Al’aurar Yarinya Don Yin Tsafi A Bauchi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version