Zubairu M Lawal">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Babu Addinin Da Ya Yarda Da Cin Zarafin Mata, Inji Hajiya Silifat

by Zubairu M Lawal
January 4, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Hajiya Silifat
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Uwargidan Gwamnan Jihar Nasarawa Hajiya Silifat Abdullah Sule tayi kira ga iyayen yara dasu rika bayyana matsalolin da ya shafi ya’yan su masamman wadanda akayiwa Fyade ko cin zarafin.

Hajiya Silifat ta ce ba alheri ba ne a zalunce yara aci zarafin su sannan iyayensu su boye saboda gudun tozarci. Ya zamo ke nan an daurewa wadanda ke aikata irin wannan gindi .

samndaads

Amma duk lokacin da aka yiwa wata yarin ya fyade iyayen ta su fito su bayyanawa Duniya Gwamnati zata dauki dukkan matakin da ya dace.

Uwargidan Gwamnan ta bayyana hakane a lokacin da ta halarci taron gamgamin wayar da kan iyaye mata kan ire-iren wannan wanda tashar NTA ta shirya a garin Lafia.

Ta kuma yi kira ga iyaye da su rika tura yaran su makaranta kada su dogara da tallace tallace domin babu abin da zai haifar a garesu, Ilumi shine gin shikin cigaban kowata al’umma.

Uwargidan Gwamnan tayi kira ga al’umman jihar Nasarawa dasu kyamaci harkan fyade da cin zarafin mata.

Shima a nasa jawabin Shugaban gidan Talabijin na NTA Malam Hamza Makarfi yayi godiya ga Uwargidan Gwamnan saboda yadda ta rungumi yaki da masu aikata mummunar aikin fyade da cin zarafin.

Malam Hamza Makarfi ya ce gidan Talabijin ta shirya wannan gangamin ne saboda al’umma su kyamaci irin wannan mummunar aiki.

Ya ce cin zarafin ba alheri bane a rayuwar kowa ta al’umma saboda yana da kushe rayuwa da maida komai baya. Da lalata yara kanana.

Malam Hamza Makarfi ya yabawa Hajiya Silifata Abdullah Sule saboda yadda take taimakawa marasa galihu take samarwa mata da matasa ayyukan yi domin dogaro da kai.

Hamza Makarfi ya yabawa Gwamna Abdullah Sule saboda yadda yake tafiyar da Gwamnati domin cigaban jihar Nasarawa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shirye-shiryen zaben Kananan Hukumomin Kano Na Cigaba Da Kankama – Farfesa Sheka

Next Post

Yadda Ake Yin Cuwa-cuwar Yin Katin Zama Dan Kasa A Kano

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Zubairu M Lawal
19 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Zubairu M Lawal
20 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Zubairu M Lawal
20 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Katin Zama Dan Kasa

Yadda Ake Yin Cuwa-cuwar Yin Katin Zama Dan Kasa A Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version