Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home MANYAN LABARAI

Babu Dan Sandan Da Ya Kashe Kansa Saboda An Maida Shi Maiduguri

by Tayo Adelaja
September 5, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar ‘yan sandan jihar Ebonyi ta karyata rahotannin da ake ta yadawa cewa, an sami wani jami’in dan sanda ya kashe kansa, saboda an yi masa canjin wurin aiki daga Abakaliki zuwa garin Maiduguri.

A cewar hukumar Sajen Donatus Oyibe, bai kashe kansa ba don samun canjin wurin aiki da rundunar ‘yan sandan jihar Ebonyi, ta yi masa.

Oyibe dan asalin karamar hukumar Ebonyi ne ta jihar, ana ta dai yada rahotanni cewa dan sandan ya tinjima cikin rijiya a daren Lahadi, bayan ya je da nufin debo ruwa.

Jami’in hulda na ‘yan sandan jihar  ASP. Loveth Odah yace,  Donatus na daga cikin rukunin ‘yan sandan Mobal da aka tura Maiduguri kwanan nan kuma yana cikin hazikan ‘yan sandan jihar.

Odah ya kara da cewa, sun sami rahoto daga ‘yar sa mai suna Ukamaka, inda ta shaida cewa, mahaifin ta ya dauki bokiti ya ce zai debo ruwa a rijiya. Daga nan har bayan tsawon lokaci aka ji shiru.

A yanzu haka dai hukumar ‘yan sandan ta tabbatar da mutuwar dan sandan, yayin da aka tsamo gawar sa.

SendShareTweetShare
Previous Post

HOTO: Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Yana Kallon Wasan Kwallon Kafa Tsakanin Nijeriya Da Kasar Kamaru Da Aka Yi Jiya.

Next Post

An Soke Zaman Majalisar Ministoci Na Yau

RelatedPosts

Soji

Karuwar Hare-hare: Ministan Tsaro Da Manyan Hafsoshin Soji Sun Yi Dirar Mikiya A Maiduguri 

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, A ci gaba da daukar ingantattun matakan...

NULGE

Yadda NULGE Neman Mamaye Gidajen ‘Yan Majalisar Dake Goyon Bayan Kudirin Cire Kananan Hukumomi

by Muhammad
1 day ago
0

Dga Rabiu Ali Indabawa, Kungiyar Ma’aikatan Kananan Hukumomi ta Nijeriya...

Kabilu

Musabbabin Rikicin Kabilu Uku Da Ya Tayar Da Hankali A Gombe Da Adamawa

by Muhammad
4 days ago
0

Yadda Rangadin Gwamna Inuwa Ta Kaya A Yankunan Kabilun Daga...

Next Post

An Soke Zaman Majalisar Ministoci Na Yau

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version