Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Babu Wanda Ya Kwace Mana Jirgi A Kasar Amurka – In JI Air Peace

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kamfanin sufurin Jiragen sama na Air Peace ya ce babu wani Jirginsa da aka kwace a Atlanta ta kasar Amurka.

Kamfanin ya ce ba shi da wata alaka da wani Jirgin sama da aka ce na wani dan Nijeriya ne wanda hukumomi a kasar Amurka suka kwace a bisa cuwa-cuwar kudi.

A cewar shugaban sashen yada labarai na kamfanin na Air Peace, Mista Stanley Olisa, kamfanin ba ma shi da wani Jirgi a yanzun haka a kasar ta Amurka.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Ya ce: “Alakanta kamfanin na su da Jirgin da aka kwacen a kasar ta Amurka, aiki ne na masu son kawo wa kamfanin cikas a nan cikin gida, wadanda suka dukufa domin ganin sun durkusar da kamfanin na Air Peace da kuma mamallakin sa.

“Tuni mun sami labarin cewa ainihin mamallakin Jirgin tuni ya bayyana a kotu a ranar Talata, a kasar ta Amurka, amma abin takaici har yanzun wasu mutane suna kokarin alakanta Jirgin da kamfanin na Air Peace.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Maina Ya Yi Amfani Da Tsohon Hotona Ya Bude Asusun Ajiya A Banki – Shaida

Next Post

Tsohuwar Gwamnati Ta Bar Wa  Nasarawa Bashin Kimanin Naira Bilyan 100, Ra’ayoyin Mutane Sun Bambanta – Nurudeen Omar

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
1 hour ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
3 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
3 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

Next Post
Dubban ‘Yan Kabilar Alago Sun Yi Kira Ga Al-makura Ya Nemi Kujerar Sanata

Tsohuwar Gwamnati Ta Bar Wa  Nasarawa Bashin Kimanin Naira Bilyan 100, Ra'ayoyin Mutane Sun Bambanta - Nurudeen Omar

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: