Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Babu Wata Kabila Da Take Sama Da Wata A Kasar Nan ― Gbajabiamila

by Muhammad
February 5, 2021
in RAHOTANNI
2 min read
Kabila
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Yusuf Shu’aibu,

Shugaban majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila ya yi gargadin cewa,
babu wata kabila  a cikin kasar nan da take sama da sauran kabilu, sai
dai ana a martaba juna domin samun lafiya da kwanciyar hankali.

samndaads

Shugaban majalisar ya bayyana hakan ne jim kadan bayan fitowa taro
tare da shugaban kasa, Muhammadu Buhari a fadarsa da ke Abuja. Ya
bayyana cewa, akwai bukatar tattaunawa a tsakanin ‘yan Nijeriya. Ya
tabbatar da cewa lokacin da majalisa ta dawo bakin aiki daga hutunta,
za ta ci gaba da tattauna wajen samo masalaha.

Da yake magabana a kan rikicin da ke faruwa a yankunan Kodu-Maso-
Yammaci da Kudu-Maso-Gashi na Fulani makiyaya, ya ce, “ya kamata a
tattauna da dukkan bangarorin domin samo hanyoyin magance rikicin.

“Abin da ya fi dacewa shi ne, mu zauna tare domin mu tattauna domin
sawo bakin zaran. Yana tunanin kowa zai iya hakan. Za a fara daukan
wannan mataki tun daga majalisa.

“Ina sa ran za mu dawo aiki a ranar Talata mai zuwa, na tabbata za a
tafka muharawa a zauran majalisa dangane da lamarin, sannan majalisa
za ta samar da hanyoyin samun masalaha wanda zai dace a ra’ayin ‘yan
kasa.”

A kan abubuwan da suka tattauna da shugaban kasa Buhari kuwa, shugaban
majalisan ya bayyana cewa sun gaba da shugaban kasa ne a kan wasu
abubuwa da suka shafi kasar nan.

Bisa sabun da katin mamban jam’iyyar APC, Gbajabiamila ya bukaci
dukkan mambobin jam’iyyar da su yi kokarin sabunta katukansu na
jam’iyya.

“Ina kira ga mambobin jam’iyyar APC, wadanda ba su da katin jam’iyya
da su yi amfani da wannan dama su yi kamar yadda shugaban kasa ya
sabunta na shi.

“Saboda babban zaban shekarar 2023, zai kasance za a iya daukan kowani
mutum ya wakilce jam’iyya a lokacin zaben.

“Kar a manta yin rijista shi ne babban dalili da zai bayar da damar
zabe na cikin gida har zuwa zabe n agama-gari. Ya kamata kwani dan
jam’iyya ya kasance yana da katinsa kamar yadda muka dade muna kira ga
mutane su yi,” in ji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba A Taba Yin Gwamnatin Da Ke Tausayin Talaka Kamar Ta APC Ba – Mustapha Saulawa

Next Post

Faisal Maina Ya Tsere Zuwa Amurka – EFCC

RelatedPosts

Neja

Tsaro; Sakataren Gwamnatin Neja Ya Nemi ‘Yan Bindiga Su Aje Makamai

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Sakataren gwamnatin Neja, Ahmed Ibrahim Matane...

Tinubu

Sanata Tinubu Ya Bukaci A Kara Samar Da Zaman Lafiya Tsakanin Al’umma

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Jagoran jam'iyyar babbar jam’iyya mai mulkin...

Miyagun Kwayoyi

Shugaban NDLEA Ya Yi Alkawarin Fattatakar Dillalan Miyagun Kwaya A Nijeriya

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Bello Hamza, Shugaban hukumar NDLEA, Brig. Gen. Buba Marwa...

Next Post
Faisal

Faisal Maina Ya Tsere Zuwa Amurka - EFCC

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version