Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Badakalar Naira Biliyan 29: Tabbas Nyako Zai Gurfana Domin Kare Kansa – Kotu

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Nyako
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kotun daukaka kara da ke da zamanta a babban birnin tarayyar ta tabbatar da hukuncin da Mai Shari’a Alkali Okon Abang na kotun tarayya da ke a Abuja ta yanke a ranar 19 ga watan Yulin 2021, inda ta umarci tsohon gwamna Jihar Adamawa Adimiral Murtala Nyako mai murabus da ya gabatar da kariya a ci gaba da tuhumar da ake yi masa.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ce ta gabatar da karar ta tshon gwamnan, ‘ya’yansa biyu, wasu kamfanoni da ake kira da Sebore Farms, Edtension da kuma Pagado Fortunes bisa zargin yin safarar kudade ba bisa ka’ida ba

ADVERTISEMENT

Sauran wadanda za su kare kansu a gaban kotun sun hada da, Zulkifik Abba, Abubakar Aliyu, kmfanonin Blue Opal Tower, Assets Management da kuma Crust Energy. Idan za a iya tunawa dai, a ranar 7 ga watan Yulin 2015 ne EFCC ta shigar da karar a kan Nyako da sauran wadanda ake tuhuma.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Da yake yanke hukuncin kan hukuncin da kotun daukaka kara ta yi bisa kalubalantar korar karar, Mai Shari’a Olabisi Ige tare da sauran alkalai uku ya bayyana cewa, wadanda za su kare kansun na da damar shigar da kariya domin su amsa tambaya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Koronar Omicron: Hukumar Aikin Hajji Ta Yaba Da Dage Takunkumin Saudiyya A Kan Nijeriya

Next Post

Nijeriya Na Bukatar Albasa Tan Miliyan 2.5 Duk Shekara – Shugaban ‘Yan Albasa Na Kaduna

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
6 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
15 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
16 hours ago
0

...

Next Post
Albasa

Nijeriya Na Bukatar Albasa Tan Miliyan 2.5 Duk Shekara - Shugaban ‘Yan Albasa Na Kaduna

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: