Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Bagudu Ya Amince Da Tallafin Naira Miliyan 4.8 Ga ‘Yan Jihar Kebbi Don Su Halarci Daukar Ma’aikata Na NAF

by
12 months ago
in LABARAI
1 min read
NAF
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Umar Faruk Birnin Kebbi

Gwamna Abubakar Atiku Bagudu ya amince da bayar da Naira miliyan hudu da  dubu dari takwas ga ‘yan jihar Kebbi don halartar atisayen daukar aiki na sojen  jirgin sama na Nijeriya a Mundo da ke a Jihar Kaduna.
A cewar wata sanarwa da Sakataren gwamnatin jihar Kebbi, Babale Umar Yauri ya sanya wa hannu, ‘yan jihar Kebbi  dari da casa’in (190) ne za su yi halarci  ofishin hukumar sojojin jirajen Saman Nijeriya da ke a Jihar Kaduna don neman a dauke su aikin.

ADVERTISEMENT

‘Yan jihar ta Kebbi  wadanda za su mallaki takardun ND, NCE, SSCE da wadanda ke da takardar shaidar kasuwanci ne suka kama hanyar zuwa Jihar ta Kaduna.
Gwamnan a cikin tausayinsa na inganta walwalar al’ummar jiharsa, ya amince da bayar da Naira dubu ashirin (N20,000) ga kowane dan Jihar ya halarci Kaduna.
Gwamna jihar, Sanata Abubakar Atiku Bagudu ya tabbatar da kudurinsa na rage rashin aikin yi a tsakanin matasa tare da bukatar cika dukkan gurabun  jihar a dukkannin ayyukan daukar sabbin ma’aikata a duk fadin ma’aikatun gwamnatin Tarayya, da sauran wasu hukumomin.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Daga karshe, ya ja kunnuwan ‘yan Jihar da su kasance jakadu na gari, su kuma mayar da hankalinsu ga abin da suka je nema. Ya kuma yi musu fatar al’hairi.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kanawa Sun Goyi Bayan Gwamnati Kan Dakatar Da Tiwita A Nijeriya 

Next Post

Kungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Dawo Da Yajin Aiki A Kaduna

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
6 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
15 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
16 hours ago
0

...

Next Post
Kungiyar Kwadago

Kungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Dawo Da Yajin Aiki A Kaduna

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: