Bai Kamata Amurka Ta Kara Fadawa Hanyar Da Ba Ta Dace Ba
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Kamata Amurka Ta Kara Fadawa Hanyar Da Ba Ta Dace Ba

byCMG Hausa
3 years ago
Amurka

A karshen shekarar 2022 da muke ciki, kasar Amurka ta sake rura wuta a kan batun Taiwan. A ranar 24 ga wata, shugaba Joe Biden na Amurka ya sa hannu kan shirin dokar NDAA dangane da kasafin kudi ta fuskar tsaron kasa a shekarar 2023.

Wannan doka ce da Amurka za ta aiwatar a cikin gida, amma Amurka ta fifita dokar fiye da dokokin kasa da kasa. Ta rufe idonta da gangan don kaucewa gaskiya, ta baza jita-jitar barazanar kasar Sin, ta kuma tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin.

  • Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Sakataren Wajen Amurka

Dokar tamkar tsoma baki ne kan batun Taiwan, inda aka yi shelar cewa, nan da shekaru 5 masu zuwa, gwamnatin Amurka za ta bai wa yankin Taiwan na kasar Sin tallafin dalar Amurka biliyan 10 ta fuskar aikin soja da kuma rancen kudi na dalar Amurka biliyan 2, za ta kuma bukaci a gaggauta sayar wa Taiwan makamai, lamarin da ba shakka zai taimakawa ‘yan a-ware na Taiwan sosai. Lalle Amurka ita ce wadda ke illata zaman lafiya da kwanciyar hankali a mashigin tekun Taiwan, tare da haifar da barazana ta fuskar tsaro.

Abubuwan da Amurka ta yi kan batun Taiwan sun nuna cewa, tana nuna fuska 2 kan kasar Sin, wadda take yin shelar tattaunawa da kasar Sin tare da dakile ci gaban kasar Sin, kana tana yin shelar hada kai da kasar Sin, tare da illata muraddun kasar Sin.

A yayin ganawar da aka yi tsakanin shugabannin kasashen Sin da Amurka a tsibirin Bali a watan jiya, shugaba Biden ya sake nanata cewa, Amurka ba ta goyon bayan kasancewar Sin biyu a duniya, ko kuma kasancewar kasar Sin da Taiwan a duniya. Kana kuma Amurka ba ta neman katse hulda da kasar Sin, ba ta neman dakile ci gaban tattalin arzikin kasar Sin. Kana ba ta neman mayar da Sin saniyar ware.

Abubuwan da Amurka ta yi sun sabawa kalamanta. Ko Amurka ta cancanci kasancewar wata babbar kasa a duniya? (Tasallah Yuan)

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
‘Yan Jarida Na Da Rawar Takawa Wajen Dakile Karancin Kayan Aikin Kula Da Cutar Daji  –  Dakta Kabiru

‘Yan Jarida Na Da Rawar Takawa Wajen Dakile Karancin Kayan Aikin Kula Da Cutar Daji -  Dakta Kabiru

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version