Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home NOMA

Bai Kamata Gwamnatin Tarayya Ta Rika Tilasta Wa Matasa Rungumar Noma Ba, Cewar Kwararre

by Sulaiman Ibrahim
March 31, 2021
in NOMA
2 min read
Manoman Alkama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba

An shawarci Gwamnatin Tarayya kan cewa, maimakon ta rika tilasta wa matsana dake a fadin kasar rungumar aikin noma, domin su zamo masu dogaro da kawaunansu, musammman kamar yadda daukacin jihohin Nijeriya su ma suka dukufa kan hakan, kamata ya yi a ce Gwamnatin Tarayya ta kyale matasan su zabi sana’o’in dake cikin zuciyoyinsu, domin su inganta rayuwarsu da kansu.
Wani kwararre a fannin tattalin arzkin kasa kuma daya daga cikin jigogi a hukumar gudanar da bincike kan siyasa da harkar dimokiradiyya (NILDS) Terfa Abraham ne ya bayar da wannan shawarar.
A cewar kwararre a fannin tattalin arzkin kasa kuma daya daga cikin jigogi a hukumar gudanar da bincike kan siyasa da harkar dimokiradiyya Terfa Abraham, maimakon Gwamnatin Tarayya ta dinga tilasta wa matasan, kamata ya yi ta dinga taimaka masu kan burin da suka sa a gaba.
kwararre a fannin tattalin arzkin kasa kuma daya daga cikin jigogi a hukumar gudanar da bincike kan siyasa da harkar dimokiradiyya Terfa Abraham ya bayar da shawarar ce a wani taro na kwana biyu kan yadda za a yaki ra’ayin rikau, musamman a tsakanin matasan dake kasar nan da kuma kan yadda za a yaki tayar da tarzoma a kasar nan bayan bullar annobar Korona a kasar nan.
Haron na kwana biyu, kungiyar kare rajin ‘yan Adam ta ActionAid, ceta shirya shi.
A cewar kwararre a fannin tattalin arzkin kasa kuma daya daga cikin jigogi a hukumar gudanar da bincike kan siyasa da harkar dimokiradiyya Terfa Abraham, kamata ya yi gwamnatin ta yi dubi kan fannin da matasan suka fi sha’awa na noma domin dora su a kai, maimakon tilasta masu rungumar aikin na noma.
kwararre a fannin tattalin arzkin kasa kuma daya daga cikin jigogi a hukumar gudanar da bincike kan siyasa da harkar dimokiradiyya Terfa Abraham ya kuma yi nuni da cewa, wasu shirye-shiryen aikin na noma da a gwamnatin ta kirkiro da su, matasan ba sa iya kai wag are su, inda Terfa Abraham ya shawarci shugabanni a kasar nan, da su mara wa shirye-shiryen gwamnatin na aikin gona domin samar da mafita ga fannin a kasar nan.
A cewar kwararre a fannin tattalin arzkin kasa kuma daya daga cikin jigogi a hukumar gudanar da bincike kan siyasa da harkar dimokiradiyya Terfa Abraham Abraham, kamata ya yi gwamnatin ta kebe lokaci wajen gano sana’oin da matasan suka fi so su yi, maimakon tilasata masu rungumar fannin aikin noma.
kwararre a fannin tattalin arzkin kasa kuma daya daga cikin jigogi a hukumar gudanar da bincike kan siyasa da harkar dimokiradiyya Terfa Abraham Abraham ya kuma nuna takaicinsa kan yadda wasu matasan dake a Arewacin kasar nan suka hana manyan motocin dake yin dakon Tumatir zuwa kudancin kasar nan, inda hakan ya janyo a dinga sayar dashi da matukar tsada.
Da kuma yake yin tsokaci kan kasafin kudin kasar nan na kwanan baya kwararre a fannin tattalin arzkin kasa kuma daya daga cikin jigogi a hukumar gudanar da bincike kan siyasa da harkar dimokiradiyya Terfa Abraham Abraham ya danganta kasafin a matsayin kashin bayan bunsa tattalin arzikin kasar, inda ya yi nuni da cewa, akwai bukatar masu ruwa da tsaki a fannin aikin noma a kasar nan su bayar da ta su gudaunmawar domin kara bunkasa fannin aikin noma a kasar nan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rikicin Makiyaya Da Manoma: Rungumar Tsarin Gwamnatin Ganduje Ne Mafita – Masana

Next Post

Noman Shinkafa Na daya Daga Cikin Nasarorinmu – Buhari

RelatedPosts

APPEALS

An Yaba Wa Yadda Nakasassu Suka Amfana Da Shirin Noma Na APPEALS   

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Abubakar Abba, Hukumar kula da masu bukata ta musamman...

Noman

Cibiyoyin Bincike Za Su Lalubo Hanyoyin Habaka Noman Dankalin Turawa Da Lemon Zaki A Nijeriya

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Abubakar Abba, Gwamnatin Tarayya ta umarci cibiyoyin binciken aikin...

Kaji

Murar Tsintsaye: Masu Kiwon Kaji Sun Tafka Asarar Fiye Da Naira Miliayan 500 

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abubakar Abba, Sakamakon barkewar murar tsinyaye a Jihar Kano,...

Next Post
Dalar Shinkafa A Gombe: Shugaban kasa Ya kaddamar Da Shirin Noman Shinkafa A Arewa Maso Gabas

Noman Shinkafa Na daya Daga Cikin Nasarorinmu – Buhari

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version