Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ban San Lokacin Da Pogba Da Fellaini Za Su Dawo Ba – Mourinho

by Tayo Adelaja
October 22, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abba Ibrahim Wada

Kociyan Manchester united, Jose Mourinho ya bayyana cewa har yanzu bai san lokacin da yan wasan ƙungiyar, Paul Pogba da Maroune Fellaini zasu dawo daga jinyar da suke ba.

Ɗan wasa Pogba dai yatafi ciwo tun watan daya gabata a wasan zakarun turai da ƙungiyar ta fafata da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Basel a wasan sati na farko na gasar.

Sai dai a kwanakin baya Pogba ya bayyana cewa yana dab da dawowa bayan ya saka wani fefen bidiyo a shafinsa na twitter.

Ya cigaba da cewa, idan ana buƙatar lokacin dawowar Fellaini da Pogba sai dai ace a tambayi likitan ƙungiyar domin shine yake kula da lafiyar yan wasan ƙungiyar.

Sannan yace yasan dai cewa Eric Bailly yana kan hanyar dawowa fili amma bai san lokacin dawowar pogba da fellaini ba.

Pogba dai bai bugawa united wasanni 7 ba tun lokacin da yaji ciwo sai dai rahotanni sun bayyana cewa yana gab da dawowa filin wasa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Har Yanzu Babu Kamar Messi – Valverde

Next Post

Najeriya Za Ta Buga Wasan Sada Zumunci Da Argentina

RelatedPosts

Guardiola

Yanzu Manchester United Ce Kawai Nake Son Karyawa Wuya – Guardiola

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola, ya...

Carlo Ancelotti

Ina Fatan Zuwa Kofin Zakarun Turai A Everton – Carlo Ancelotti

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Eberton...

Cavani

Na Dawo Da Karfina – Cavani

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Manchester United,...

Next Post

Najeriya Za Ta Buga Wasan Sada Zumunci Da Argentina

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version