Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Ban Taba Tunanin Komawa United Ba — Wenger

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kocin Arsenal, Arsene Wenger ya ce bai taba tunanin zai koma kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ba domin koyar da ‘yan wasan kungiyar.

Mista Wenger yayi wannan magana ne kwanaki kadan bayan da tsohon shugaban gudanarwar Manchester United, Martin Edward ya bayyana cewa wenger ya kusa komawa united a shekarun baya.

Kamar yadda Martin Edward ya rubuta a littafinsa na tarihin rayuwarsa ya ce, Arsene Wenger shi ne zabinsa a matsayin wanda zai maye gurbin tsohon kocin kungiyar Sir Aled Ferguson a lokacin da Aled din yayi niyyar yin ritaya a shekara ta 2001 kafin daga baya ya canza shawara.

Edward ya cigaba da cewa sun zauna da Wenger a gidansa da ke birnin London akanmaganar komawa United din kuma ya nuna sha’awarsa akan hakan.

Sai dai wenger ya karyata maganar inda yace ya na girmama kungiyarsa ta Arsenal sannan yace Manchester United babbar kungiya ce amma bai taba tunanin komawa kungiyar ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Olympics: Za’a Mikawa ‘Yar Najeriya Lambar Tagulla Bayan Shekaru 9

Next Post

Mace Tayi Alkalancin Wasa A Bundes Liga Ta Kasar Jamus

RelatedPosts

Haaland

Babu Kungiyar Da Za Ta Kasadar Sayo Halaand A Yanzu -Roberto Carlos

by Muhammad
4 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwon kafa t Real Madrid, Roberto...

Aguero

Aguero Zai Fi Dacewa Da Chelsea – Merson

by Muhammad
4 hours ago
0

Tsohon dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Arsenal,...

Ronaldo

Zaman Ronaldo A Juventus Ba Shi Da Tabbas

by Muhammad
4 hours ago
0

Wasu rahotanni daga kasar Italiya sun bayyana cewa har yanzu...

Next Post

Mace Tayi Alkalancin Wasa A Bundes Liga Ta Kasar Jamus

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version