Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Bankin Bunkasa Noma Zai Kashe Dala Biliyan 400 A Kasar Nan

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Ibrahim, Gusau

Bankin Bunkasa Noma da Ruwa, ya Sanarwa al’ummar kasar nan Dala biliyan dari hudu domin bunkasa noma da ruwa da ma’adanai, Daraktan Bankin Abdirrazaw Oyinloye ya bayyana haka lokacin da ya ziyarci mukaddashin gwamnan Zamfara Malam Ibrahim Wakala, a gidan gwamnati.

samndaads

Daraktan ya bayyana cewa” Wannan shiri ne da gwamnatin tarayya ta samar da shi a karkashin ma’aikatar ruwa, kuma zata ba da kashi goma daga cikin dari, sai gwamnatin jihohi kuma su bada kashi biyar,shi kuma Bankin zai ba da kashi tamanin da biyar. Don inganta noma da albarkatun ruwan da ma’adanai  a fadin wannan Kasar nan.

Anasa jawabin mukaddashin gwamna Malam Ibrahim Wakala ya bayyana cewa, gwamnatin jihar Zamfara, na kokarin inganta madatsar ruwa ta Gusau.kuma tuni aka ba kamfanin, Cana Construction company watau (CGC) kwangilar samar da ingantacen ruwa a Gusau da kuma fadin Jihar baki daya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Burinmu Tallafawa Mata Da Kananan Yara —Hajiya Murjanatu

Next Post

Yobe Zata Bunkasa Noman Shinkafa Da Alkama

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post

Yobe Zata Bunkasa Noman Shinkafa Da Alkama

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version