Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASUWANCI

Bankuna Na Cire Kudin Kananan Hukumomi Don Biyan Bashi A Jihar Kwara

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in KASUWANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Kwara Abdulfatah Ahmed ya bayyana cewa, bankuna na cire wadansu kudi daga cikin kason da gwamnatin tarayya ke ba kananan hukumomi a jihar domin biyan bashin da suka ci a shekara ta 2015.Gwamnan ya kuma ce, har yanzu gwamnatin jihar ba ta samu kasonta ba na Naira biliyan daya da miliyan dari shida, wandagwamnatin tarayya ta amince a bayar don taimaka wa jihohi goma sha shidan da ambaliyar ruwa ya shafa.

Kwamishinan kudi na jihar Kwara Alh.Demola Banu ne ya bayyana haka a wata takarda da ya raba wa manema labarai a garin Ilori, babban birnin jihar Kwara.Banu ya ci gaba da cewa, kuddaden da bankunan ke cirewa daga kason kananan hukumomin biyan bashin kudin da suka karba ne, watau, Naira bilyan hudu da miliyan dari takwas a shekara ta 2015 don biyan ma’aikatansu kudin ariyas da na fansho.Dagan an sai ya yi karin haske kan kudin da aka ce mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbanjo ya amince a  bayar don taimaka wa jihohin da ambaliyar ruwa ta shafa cewa, za a ba Hukumar bayar da agajin gaggawa ne, domin raba wa kai-tsaye ga wadanda abin ya shafa, ba gwamnatin jiha ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwammnatin Tarayya Ta Bukaci Dangote Ya Kammala Ginin Matatar Man Fetur Kafin Shekara Ta 2019

Next Post

Zenith Bank Da Wadansu Biyu Sun Zama Zakara A Kasuwar Hannun Jari

RelatedPosts

Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Tattalin Arzikin Nijeriya Ke Cikin Hadari – Mu’azu Babangida

by Muhammad
10 hours ago
0

Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Dakta Mu’azu Babangida Aliyu, ya fito...

CBN

Biyan CBN Bashin Dala Biliyan 2.1 Zai Durkusar Da Jihohi, Gwamnoni Sun Koka

by Muhammad
10 hours ago
0

Gwamnoni sun tuntubi Gwamnan Babban bankin Nijeriya (CBN) Godwin Emefiele,...

Dangote

Dangote Ya Musanta Tsauwala Farashi A Nijeriya Fiye Da Wasu Kasashe

by Muhammad
5 days ago
0

Rukunin Kamfanin Dangote ya musanta sayar wa Nijeriya kayayyaki a...

Next Post

Zenith Bank Da Wadansu Biyu Sun Zama Zakara A Kasuwar Hannun Jari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version