Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

A Bar Yayata Labarin Abin Da Ba A Ji An Gani Ba – Badamasi Saleh

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga A.A Masagala Benin

A cikin wata hira da wakilinmu na Bennin a Jihar Edo ya yi da shugaban al’ummar Arewa mazuna Jihar Edo, Alhaji Badamasi Saleh, shugaban ya nuna godiyarsa da kuma jinjina ga rundunar soja ta kasa a kan kokarin da take yi na ganin kasarmu tana ci gaba da zama kasa guda al’umma daya, tare da jaddada kira ga ‘yan Arewa mazuna Kudoncin da su kwantar da hankalinsu su zauna lafiya tare da kusanta kansu ga gwamnati da shugabanninsu.

samndaads

Alhaji Badamasi ya nuna bukatar da ke akwai na ’yan Arewa mazuna Kudu maso-gabas da su kasance cikin natsuwa kuma guje wa yayata labarin abin da bai faru ba  domin hukuma da kafafen yada labarai ne suke da hurumin bayar da labarin abin da kasa take ci.

Kazalika, ya ce abu ne mai muhimmanci ga shugabannin ‘yan Arewa su rika fahimtar da jama’arsu muhimmancin kusantar gwamnati tare da wanzar da zaman lafiya. Ta bakinsa,  “Ina bai wa jagororin al’umman Arewa na nan Kudonci da su rika shirya tarurrukan neman hadin kai da zaman lafiya, ina ganin idon ana haka za a iya warware kowace irin matsala domin da ‘yan Arewa da ‘yan Kudu duk ‘yan uwan juna muke.

A karshe, Alhaji Badamasi ya nunar cewa su shugabannin ‘yan Arewa mazauna Kudoncin kasar nan dawainiyarsu ce ci gaba da fadakarwa da kuma wayar da kan jama’arsu lokaci-lokaci domin cimma zaman lumana.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Labarin Zainab Da Mubarak (2)

Next Post

Sinadarin Rayuwa: Muhimmancin Ilmi Ga ’Ya’ya Mata (2)

RelatedPosts

Alaba

‘Yan Kasuwan Arewa A Legas Mu Hada Kai Don Cigaba – Muhammadu Alaba

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Hadin kai shi wani babban al’amari...

Jama'a

Taimaka Wa Jama’a Shi Ne Shugabanci Nagari -Matawalle Alagwadun Legas  

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,   Matawallen Alagbado, Alhaji Muhammadu ya...

Samarun

Yadda Rasuwar Matashi Ta Jefa Mutane Cikin Alhini A Samarun Zariya

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Idris Umar, A ranar laraba ta wannan makon da...

Next Post

Sinadarin Rayuwa: Muhimmancin Ilmi Ga ’Ya’ya Mata (2)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version