Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Barazanar Ambaliya A Jihohi Takwas: NEMA Ta Ce A Kwashe Mutane

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in MANYAN LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Bala Idris, Abuja

Sakamakon yunkurin da gwamnatin Jihar Neja ta fara na yashe madatsar ruwanta, wasu jihohi da ke makwabtaka da Kogin Neja na fuskantar barazana mai karfi ta ambaliyan ruwa. Jihohin sun hada da na Kebbi, Neja, Kogi, Anambra, Delta, Imo, Ribas da Bayelsa.

samndaads

Wannan ambaliya da ke barazana, wacce masana ke hasashen ta zarce wacce aka yi fama da ita a shekarar 2012, ta dau hankali ne bayan da Hukumar Bayar Da Agajin Gaggawa Ta Kasa (NEMA) ta samu sakon gargadi daga jihar ta Neja. Wannan gargadi ya bayyana cewa madatsun ruwan Kainji Dam, Jebba Dam da Shiroro Dam sun cika fal! Kuma ba zasu iya cigaba da rike ruwan da ke cikinsu ba.

Wannan gargadi ne ya sanya Hukumar NEMA, a jiya Laraba ta fidda sanarwa mai kumshe da gargadi ga jihohin da aka lissafa, inda ta bukaci dasu kwashe mutane, don tseratar da rayukan al’ummarsu.

“A yanzun kuma mun sake samun wani gargadi na barazana daga cibiyar kula da kogin Neja wanda kuma hukumar NIHSA ta tabbatar da cewa madatsun ruwa sun cika tun kwanaki bakwai da suka wuce.

“A dalilin haka Hukumar NEMA take sanar da al’umma, musamman wadanda ke makwabtaka da Kogin Neja, ciki hard a mutanen jihohin Kebbi, Neja, Kogi, Anambra, Delta, Imo, Ribas da Bayelsa sun fi kowa fuskantar wannan barazana ta ambaliya nan da ‘yan kwanaki masu zuwa.” In ji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bambancin Mai Wasa Da Maciji Da Mai Kama Maciji -Rahama Ubale

Next Post

Taron Kaddamar Da Kamfanin Olam Ya Bar Baya Da Kura

RelatedPosts

Shugabannin Tsaro

Me Saukar Shugabannin Tsaron Nijeriya Ke Nufi?

by Muhammad
23 hours ago
0

Sauka Suka Yi Don Kashin Kansu – Fadar Shugaban Kasa...

Zakzaky

Korona: Ku Mika Matar Sheikh El-Zakzaky Cibiyar Killacewa

by Muhammad
2 days ago
0

–Umarnin Kotu Ga Gidan Yarin Kaduna Daga Rabiu Ali Indabawa,...

Rigakafi

Korona: Jiga-jigan Nijeriya Na Sulale Wa Waje Amsar Rigakafi

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Biyo bayan sake bullar annobar Korona...

Next Post

Taron Kaddamar Da Kamfanin Olam Ya Bar Baya Da Kura

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version