Barazanar Kai Hari Abuja: Buhari Ya Bukaci 'Yan Nijeriya Su Kwantar Da Hankalinsu
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Barazanar Kai Hari Abuja: Buhari Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Kwantar Da Hankalinsu

bySadiq
3 years ago
Buhari

Shugaban kasa Muhammadu ya shawarci jami’an tsaron kasar da daukacin al’ummar kasar da su ci gaba da yin taka-tsantsan da harkokin tsaro, kuma ya bukaci kowa ya kwantar da hankalinsa. 

Ya bukaci ‘yan kasar da su kwantar da hankalinsu, inda ya ce akwai sauye-sauye da aka samu kan sha’anin tsaro.

  • Ta Yaya Za A Kubutar Da Kananan Yaran Amurka Daga Harbe-harben Bindiga
  • Malaman Jami’o’i Sun Koma Bakin Aiki Cikin Yunwa – Shugaban ASUU

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu ya fitar, shugaban kasar ya ce Nijeriya ba ta bar baya da kura ba a cikin jerin barazanar ta’addanci a cikin shawarwarin da ofishin jakadancin Amurka ya bayar.

Ya ce shawarwarin tafiye-tafiye na Birtaniya da Amurka sun kuma lura da yiwuwar kai hare-haren ta’addanci a yawancin kasashen yammacin Turai.

Hakika, Buhari ya ce shawarar Birtaniya da Amurka ga ‘yan kasarsu na yin balaguro zuwa kasashensu na dauke da wannan gargadin.

Abin takaici, ta’addanci gaskiya ne a duniya. Sai dai ya ce hakan ba yana nufin za a kai hari Abuja ba.

“Tun daga harin da aka kai gidan yarin Kuje a watan Yuli, an karfafa matakan tsaro a babban birnin tarayya Abuja da kewaye.

Akwai sa ido da katse hanyoyin sadarwar ‘yan ta’adda don tabbatar da dakile kowace irin barazana.

“Ana dakile hare-hare. Jami’an tsaro suna aiki don kawar da barazana da kiyaye lafiyar ‘yan kasa – yawancin ayyukansu ba a gani saboda kusan a boye suke.

“Tsaron ‘yan Nijeriya shi ne babban fifikon gwamnati. Jami’an tsaro suna aiki ba dare ba rana don kiyaye kowace irin barna,” in ji shi.

Shugaban ya ba da tabbacin cewa gwamnati na kan gaba a harkar tsaro a kasar.

Ya kuma kara da cewa, ‘yansanda da sauran hukumomin tsaro suna kokari wajen tunkarar lamarin, kamar yadda ya tabbata daga yadda akasarin abokan huldar Nineriya, ciki har da hukumomin Majalisar Dinkin Duniya.

Shugaba Buhari ya ya bai wa sojoji da sauran jami’an tsaro kan yadda aka samu sauyin kan harkar tsaron kasar nan, ya kuma ba da umarnin a kara daukar matakan rigakafi kuma kada a yi kasa a gwiwa a lokacin bukukuwan da ke tafe.

Shugaba Buhari ya bayyana kwarin gwiwarsa na ganin yadda sojoji da sauran jami’an tsaro da na leken asiri ke yi tare da goyon bayan fararen hula, ya ce al’ummar kasar za su yi nasara a kan kalubalen da suke fuskanta a halin yanzu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo
Manyan Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa
Manyan Labarai

Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

October 7, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025
Next Post
Xi Ya Bukaci A Yi Kokari Cikin Hadin Kai Wajen Cimma Burikan Babban Taron Wakilan JKS

Xi Ya Bukaci A Yi Kokari Cikin Hadin Kai Wajen Cimma Burikan Babban Taron Wakilan JKS

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version