Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Barazanar ‘Yan Bindiga: Ku Ba Mu Naira Miliyan 24 Ko Mu Yi Muku Kisan Kare-dangi

by
4 months ago
in RAHOTANNI
1 min read
Kisan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Hussaini Yero,

Wasu gungun ‘yanta’adda da suka addabi jihar Zamfara, Sun bayyana cewa, dole a kai musu zunzurutun kudi naira miliyan ashirin da hudu, ko kuma mutanen wasu kauyuka guda ashirin da tara da ke karamar hukumar Bukkuyum su dandana kudarsu.

Gungun ‘yanta’addar sun rubuta wasika zuwa ga shugabannin al’ummar wannan yanki, wadda a cikinta suka bukaci kowane kauyr su hada musu,kudi daga naira dubu dari biyar zuwa naira miliyan biyar, ko su dandana kudarsu.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Rahotannin da suka fito daga wannan yanki sun nuna cewa, ‘yanta’addar sun yi barazanar cewa, za su yi wa mutanen wadannan kauyaku guda tara kisan kare dangi, maukar sun kasa biyan kudin fansar da suka yanke musu.

Mazauna wadannan kauyuka sun gaya wa ‘yanjarida cewa, yanzu haka, har sun fara hada wadannan kudi, don su biya su tsira da rayuwarsu.

‘Yanta’addar dai sun aika wannan sako ne, ta bakin wadanda suka saki. Kauyukan da ‘yanta’adda suka bukaci su hada wannan kudi su ne, Yangalma da Tungar Gebe da Wawan Iccen Ibrahim da Wawan Iccen Salihu da Galle da Nannarki da Ruwan Kura da Gangara da kuma Gaude.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Wang Yaping: ’Yar Sama Jannati Da Ke Haskawa A Tashar Sararin Samaniyar Kasar Sin

Next Post

Fyade Ya Yi Sanadin Kisan Kai A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

by
25 mins ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

by Sabo Ahmad
3 days ago
0

...

Next Post
Fyade

Fyade Ya Yi Sanadin Kisan Kai A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: