CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Barkewar Annobar COVID-19 Ya Nuna Kurakuran Dake Akwai A Salon Tattalin Arziki Na Jari Hujja

by CRI Hausa
January 8, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Barkewar Annobar COVID-19 Ya Nuna Kurakuran Dake Akwai A Salon Tattalin Arziki Na Jari Hujja
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mariana Mazzucato, farfesa a jami’ar London, ta bayyana cikin wata mukala da jaridar The Financial Times ta wallafa a shafin intanet cewa, annobar COVID-19 ta nuna irin kurakuran dake akwai a salon tattalin arziki na jari hujja, inda ta ce akwai bukatar masu tsara manufofi su mayar da hankali kan ci gaba mai dorewa bisa daidaito, domin sake gina kasashensu.
Mukalar ta yi nuni da cewa, idan kasashen yamma na son kyautata gina kansu a shekarar 2021, to kamata ya yi masu tsara manufofi su karfafa tsarin kiwon lafiya da zuba jari a bangaren ababen more rayuwa da rage gibin akwai a bangaren amfani da fasahohin zamani da daukar darrusa daga matsalar kudi da kuma daukar ka’idoji masu tsauri na taimakawa kamfanoni, domin tabbatar da an kula tare da kare muradun al’umma, da tabbatar da tattalin arziki na kan hanyar ci gaba mafi dacewa, tana mai cewa, bisa wadannan matakai ne kadai za a shawo kan kalubale mai tsanani da jama’a ke fuskanta. (Fa’iza Mustapha)

SendShareTweetShare
Previous Post

Ana Hayo ‘Yan Bindigar Arewa Ta Facebook Daga Mali Da Sudan, In Ji Gwamnan Neja

Next Post

Botswana Ta Zama Kasa Ta 46 A Afrika Da Ta Amince Da Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”

RelatedPosts

Dabarun Gwamnatin Sin Ya Baiwa Duniya Kwarin Gwiwar Tinkarar Kalubaloli

Dabarun Gwamnatin Sin Ya Baiwa Duniya Kwarin Gwiwar Tinkarar Kalubaloli

by CRI Hausa
8 hours ago
0

“Abin da babba ya hanyo yaro ko ya hau kololuwar...

Shugaban Kasar Sin Ya Yiwa Taron Davos Jawabi Ta Kafar Bidiyo

Shugaban Kasar Sin Ya Yiwa Taron Davos Jawabi Ta Kafar Bidiyo

by CRI Hausa
8 hours ago
0

A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya halarci...

Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

by CRI Hausa
8 hours ago
0

Wasu kafofin watsa labarai na kasashen Turai sun taba yin...

Next Post
Botswana Ta Zama Kasa Ta 46 A Afrika Da Ta Amince Da Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Botswana Ta Zama Kasa Ta 46 A Afrika Da Ta Amince Da Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version