Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Bayanan Sirri Na Iya Kawo Karshen Boko Haram, In Ji Tsohon Janar

by Mahdi M Muhammad
November 24, 2020
in LABARAI
1 min read
, Idris Bello
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani Birgediya Janar na Sojan Nijeriya mai ritaya, Idris Bello, ya bayyna cewa, kyakkyawan bayanan sirri da sojojin Nijeriya ke samu na iya kawo karshen yakin da ake yi da Boko Haram.

Ya fada wa manema labarai a wata hira cewa, “a kan batun kame da gurfanar da wasu ‘yan Nijeriya a Dubai da ake zargi da hada wa Boko Haram kudade masu yawa. Wannan wani abu ne na farin ciki matuka domin zai taimaka wajen karya lagon maharan. Ta wannan aikin, an toshe babbar hanyar samun kudaden su har abada don haka zasu sami karancin kudaden sayan makamai da kayan aiki.”

samndaads

“Duk an cimmawa wannan ne saboda kyakkyawan tattara bayanan sirri da aka yi na tsawon lokaci. Wannan wata alama ce da ke nuna irin muhimmancin da tattara bayanan sirri ke da shi wajen yaki da tayar da kayar baya da sauran kalubalen tsaro.”

“Batun Amurka na amfani da sararin samaniyar Nijeriya don kubutar da wani ba’amurke da aka sace, shi ma yana da alaka da kyakkyawan hankali. Dole ne Amurkawa su sa ido kan halin da ake ciki na dan lokaci ta amfani da mutane da na’ura wajen samun sahihan bayanan sirri. An samu saukin gudanar da aikin ne ta kebe wurin. Kuma da ace yanki mai yawan jama’a wannan zai yi matukar wuya. Amurkawa sun kuma yi aiki tare da hadin gwiwar hukumomin tsaron Nijeriya,” in ji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda ’Yan Ta’adda Suka Kama Mijina Mu Na Tare – Matar Shugaban APC

Next Post

Ba Tawagar Zulum Aka Kai Wa Hari A Borno Ba, Cewar Gusau 

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Mahdi M Muhammad
2 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Mahdi M Muhammad
8 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Sakatariyar

Sakatariyar Karamar Hukumar Da Ake Wata Guda Ba A Shige Ta Ba A Kano

by Mahdi M Muhammad
16 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kananan Hukumomi ne ke zaman gimshikai...

Next Post
Tawagar Zulum

Ba Tawagar Zulum Aka Kai Wa Hari A Borno Ba, Cewar Gusau 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version