Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

A Bi Zancen Koriya Ta Arewa Da Sannu -Putin

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tare da Sani Anwar 08036365416 (leadershipayau.com)

Shugaban Amurka da takwaransa na kasar Koriya ta kudu na kiran a kara sanyawa koriya ta arewa takunkumi. kasashen China da Rasha, dake manyan kawayen Koriya ta arewa, sun ce kiraye-kirayen da ake yi na kara zafafa takunkumi akan Koriya ta arewa bayan gwajin makamin Nukiliyar da ta yi na baya-baya ba zai taimaka ba sosai wajen rage fargaban da ake fama da shi a mashigen koriyoyin biyu.

samndaads

Da ya ke magana a wajen taron kolin kasashen Brazil, Rasha, da Indiya, da kuma China, na kasashe masu bunkasar tattalin arziki da ake yi a birnin Diamen na kasar China, shugaban Rasha Bladimir Putin yayi Allah Wadai da gwajin makami mai linzamin da Koriya ta arewa tayi na baya-baya, amma yayi gargadin cewa ruruta wutar daukan matakin soja zai iya haddasa bala’i a duniya.”

Putin ya kuma caccaki Amurka akan kiran da ta yi na a kara sanyawa Koriya ta Arewa takunkumi. Ya kira matakin “Mara amfani wanda kuma ba zai yi aiki ba”. Ya kara da cewa shashanci ne Amurka ta sanyawa Rasha takunkumi saboda tana kasuwanci da Koriya ta arewa, kuma daga baya ta dawo tana neman Rasha ta taimaka ta sanyawa yanken da aka maida saniyar ware takunkumi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sanata Misau Ya Nuna Farin Cikinsa Ga Matakin Hukumar ‘Yan Sanda

Next Post

China Za Ta Goyi Bayan Matakin Kwamitin Sulhu Kan Koriya Ta Arewa

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
3 days ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
3 days ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
3 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

China Za Ta Goyi Bayan Matakin Kwamitin Sulhu Kan Koriya Ta Arewa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version