Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home MANYAN LABARAI

Bikin Ista: CAN Ta Bukaci Kiristoci Da Su Rugumi Akidar Zaman Lafiya

by Muhammad
April 3, 2021
in MANYAN LABARAI
1 min read
Bikin Ista: CAN Ta Bukaci Kiristoci Da Su Rugumi Akidar Zaman Lafiya

Pic.13. Diocesan Bishop of Lagos, Church of Nigeria (Anglican Communion), Rt. Revd. Bamisebi Olumakaiye (R) with other clergymen after the Good Friday Service at the Cathedral Church of Christ, Marina in Lagos on Friday (2/4/21). 01538/2/4/2021/Supo Olosunde/BJO/NAN

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

A daidai lokacin da ake fuskantar matsalolin tsaro a fadin tarayyar kasar nan, kungiyar kiristocin Nijeriya ta CAN ta bukaci kirsitocin Nijeriya su rungumi akidar zaman lafiya da juna tare da kuma tabbatar da taimakon al’umma don kuwa hakan na daga cikin sirrorin da ke tattare da bukukuwan Ista.

kungiyar ta bayyana haka ne a takardar sanarwar da shugabanta, Rabaren Reb Samson Ayokunle, ya sanyawa hannu aka kuma raba wa manema labarai a Abuja ranar Juma’a, ya kuma ce,wannan lokaci ne da kiristoci za su fuskanci addu’o’i don fita daga cikin matsalolin tsaro da ake fuskanta a kasar nan.

Ya taya Kiristocin murnar bikin na Ista ya kuma nuna jin dadinsa da kasar bata cikin kulle a wannan karon kamar yadda aka yi irin wannan bikin a shekarar da ta gabata saboda annobar cutar Korona da aka fuskanta.

kungiyar ta kuma ce, “Yadda aka kawar da dutse daga kabari ne, ta haka muke fatan kawar da dukkan matsalolin da ke fuskantar kasar nan kamar, hare-haren ‘yan ta’adda, garkuwa da jama’a hare-haren makiyaya, kisan tsarface-tsaface da fashi da makami da kuma rashin aikin yi ga dinbin matasanmu da kuma dukkan sauran matsalolin da kasar nan ke fuskanta a halin yanzu da sunan Yesu Almasihu.”

kungiyar ta kuma bukaci al’ummar Kirsita na kasar nan su cigaba da gudanar da addu’o’i don kuwa Alllah na tare da masu addu’a.

SendShareTweetShare
Previous Post

Matawalle: Akwai ‘Yan Bindiga 30,000 dauke Da Makamai A Yankin Arewa

Next Post

Za Mu Yi Zanga-zanga Tsirara Saboda Kashe Mazajenmu Da Ake Yi – Matan Ibo

RelatedPosts

Sufeton

Jan Aikin Da Ke Gaban Sabon Babban Sufeton ‘Yan Sanda

by Muhammad
4 days ago
0

Waiwaye Game Da Manyan Sufetocin Da Aka Taba Nadawa A...

Malaman

Yajin Aiki: Malaman Jami’o’i Sun Ratse, Na Kwalejojin Fasaha Sun Tsunduma  

by Muhammad
4 days ago
0

Malaman jami’o’i a karkashin kungiyarsu ta ASUU sun ratse daga...

Gada

Gina Gadojin Sama: Ko Gasa Gwamnonin Jihohin Arewa Ke Yi?  

by Muhammad
5 days ago
0

Ra’ayoyin Kanawa Game Da Gadar Buhari Me Ya Sa Tambuwal...

Next Post
Za Mu Yi Zanga-zanga Tsirara Saboda Kashe Mazajenmu Da Ake Yi – Matan Ibo

Za Mu Yi Zanga-zanga Tsirara Saboda Kashe Mazajenmu Da Ake Yi - Matan Ibo

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version