Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Bikin Sallah: Shugaban Majalisar Nasarawa Ya Nemi Yin Addu’o’in Kawo Karshen Cutar Korona

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
Bikin Sallah: Shugaban Majalisar Nasarawa Ya Nemi Yin Addu’o’in Kawo Karshen Cutar Korona
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Shugaban majalisar dokokin jihar Nasarawa, Alhaji Ibrahim Abdullahi, ya bukaci al’umma su rungumi addu’o’in na ganin an kawo kashe matsalolin tsaro da kuma cuta korona a fadin tarayya kasar nan.
Alhaji Abdullahi ya yi wannan kiran ne sanarwa da ta fitio daga jami’in watsa labaransa, Jibrin Gwamna, a garin Keffi ranar Juma’a.
Shugaban Majalisar ya taya al’umma Musulmi murnan bikin Sallah ya kuma bukace su da su mika hannun taimako ga sauran al’umma marasa galihu koda kuwa ba addininsu daya ba.
Ya kuma ce, ya kamata Musulmi su nuna soyayya ga ‘yan uwansu ‘yan Nijeriya don ta haka ne za a tabbara da cigaban kasar da bunkasarta.
Ya ce. Addu’a ita ce babbar makamin al’umma a halin yanzu, don haka yakamata a cigaba da yi wa kasa addu’a a dukkan lokaci.
Ya kuma bukaci al’umma su gabatar da adduo’in neman kawo karshen annobar cutar korona da kuma neman kawo karshen matsalar tsaro da ta addabi wasu yanki na kasar nan, daga nan ya nemi al’umma su rungumi dukkan matakai da masana suka samar na kariya daga cutar korona.
Shugaban majalisar ya kuma bayar da tabbacin aiki tare da bangaren zartaswa don ciyar da jihar Nasarawa gaba.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Bikin Babbar Sallah: Sanata Goje Ya Bukaci Al’umma Su Zauna Lafiya Da Juna

Next Post

Likitocin Da Suka Kamu Da Cutar Korona Suna Tsorata Talakawa, Inji Dakta Tijani Hussaini

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
2 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
13 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
22 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
Corona A Jikin Xan Adam

Likitocin Da Suka Kamu Da Cutar Korona Suna Tsorata Talakawa, Inji Dakta Tijani Hussaini

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: