Binciken Jin Ra’ayi Na Cibiyar Ciniki Ta Amurka Ya Nuna Burin Kamfanonin Waje Na Kara Zuba Jari A Sin
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Jin Ra’ayi Na Cibiyar Ciniki Ta Amurka Ya Nuna Burin Kamfanonin Waje Na Kara Zuba Jari A Sin

byCGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
Amurka

Wani binciken jin ra’ayin jama’a na cibiyar bunkasa ciniki ta Amurka a kudancin Sin, wanda aka wallafa a shafin yanar gizo na jaridar South China Morning Post dake yankin musamman na HK, ya nuna burin kamfanonin ketare na kara zuba jari a kasar Sin. 

Jaridar ta bayyana cewa, karin kamfanonin ketare dake hada-hadarsu a kasar Sin, ciki har da na Amurka, na da burin fadada harkokin kasuwancinsu a Sin cikin shekaru masu zuwa, tare da kara zuba jari don samun riba.

  • Rufe Makarantu  A Ramadan Ya Tauye Ƴancin Ɗalibai – CAN
  • ILO Ta Horar Da Masu Ruwa Da Tsaki Kan Magance Bautar Da Yara a Harƙar Haƙo Ma’adinai

Cibiyar bunkasa cinikayya ta Amurka a kudancin Sin ta gudanar da binciken jin ra’ayi tsakanin kamfanoni 316 dake kudancin kasar Sin, tun daga ranar 11 ga watan Oktoba zuwa 23 ga watan Disambar bara. Kamfanonin da suka kunshi kaso 34 bisa dari na Amurka, da kaso 25 bisa dari na babban yankin Sin, da kuma kaso 14 bisa dari na kamfanonin Turai.

Sakamakon binciken jin ra’ayin ya nuna yadda kamfanonin suka nuna shirinsu na zuba kudi har dala biliyan 14.59 daga ribar da suka samu a kasar Sin, a sabon jarin da za su sake zubawa cikin shekaru 3 zuwa 5 masu zuwa domin fadada kasuwanci da hannayen jarin kasuwar kasar Sin.

Wannan sakamako ya nuna karuwar kaso 33.18 bisa dari, kan wanda aka samu yayin binciken jin ra’ayin da ya gabata. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
CMG Zai Watsa Bikin Bude Zama Na Uku Na Majalisar CPPCC Karo Na 14

CMG Zai Watsa Bikin Bude Zama Na Uku Na Majalisar CPPCC Karo Na 14

LABARAI MASU NASABA

A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version