Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Birtaniya Ta Tsayar Da Zirga-zirga Tsakaninta Da Kasashen Afirka 11

by Sulaiman Ibrahim
January 9, 2021
in KASASHEN WAJE, LABARAI
1 min read
Birtaniya Ta Tsayar Da Zirga-zirga Tsakaninta Da Kasashen Afirka 11
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin Birtaniya ta tsaida wasu kasashen Afirka 11 shiga kasarta na tsawon makonni biyu.

A cikin wata sanarwar da ta wallafa a shafinta na intarnet, gwamnatin Birtaniyar tace ta dauki matakin ne don dakile cigaba da yaduwar sabon nau’in cutar korona da ta samo asali daga Afrika ta Kudu.

samndaads

Kasashen da Birtaniya ta hana zirga-zirga tsakaninta dasu sun hada da Nambia, Zimbabwe, Zambia, Malawi, Angola, Lesotho, Eswatini, Bostwana, Maurituis, Seychelles da kuma Mozambique, ba ya ga Afrika ta Kudu da tuni ta dakatar da zirga-zirga tsakaninsu.

Rahoton ma’aikatar lafiyar Birtaniya a ranar Juma’a sun nuna cewar akalla mutane 1,350 annobar korona ta halaka a kasar cikin sa’o’I 24, adadi mafi muni da kasar ta gani tun bayan bullar cutar cikin kasar sama da shekara guda.

SendShareTweetShare
Previous Post

Jirgin Sama Dauke Da Fasinja 62 Ya Yi Batan-dabo A Indonesiya

Next Post

Tsohon Mataimakin Babban Sufeton ’Yan Sanda, Tambari Yabo, Ya Rasu

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
47 mins ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Tsohon Mataimakin Babban Sufeton ’Yan Sanda, Tambari Yabo, Ya Rasu

Tsohon Mataimakin Babban Sufeton ’Yan Sanda, Tambari Yabo, Ya Rasu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version