CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Botswana Ta Zama Kasa Ta 46 A Afrika Da Ta Amince Da Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”

by CRI Hausa
January 8, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Botswana Ta Zama Kasa Ta 46 A Afrika Da Ta Amince Da Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar 7 ga watan Janairu, mamban majalisar gudanarwar kasar Sin kana ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna tare da takwaransa ministan harkokin wajen Botswana, Lemogang Kwape a birnin Gborone.
Wang Yi ya ce, kasar Botswana ta zama kasa ta 46 a nahiyar Afrika da ta amince da shiga hadin gwiwar shawarar “Ziri daya da hanya daya”. Hadin gwiwar raya shawarar “Ziri daya da hanya daya” zai kara zurfafa mu’amalar moriyar juna tsakanin kasashen biyu, zai taimaka wajen bunkasa cigaban samar da kayayyakin more rayuwar kasar Botswana, da samun cigaban zamani a kasar, kana zai kawo alheri da al’ummun kasashen biyu.
Shugaban kasar Botswana Mokgweetsi Masisi, da ministan harkokin wajen kasar Lemogang Kwape, sun ce rattaba hannu kan yarjejeniyar shawarar “Ziri daya da hanya daya” wani sabon matakin cigaba ne na bunkasa dangantakar dake tsakanin Botswana da kasar Sin, wanda zai samar da sabon kuzarin zurfafa dangantaka a tsakanin kasashen biyu.(Ahmad)

SendShareTweetShare
Previous Post

Barkewar Annobar COVID-19 Ya Nuna Kurakuran Dake Akwai A Salon Tattalin Arziki Na Jari Hujja

Next Post

Yaya Za A Kai Ga Fita Daga Kangin Talauci A Yayin Da Ake Fuskantar Annobar COVID-19?

RelatedPosts

Shugaba Xi Ya Duba Shirye-shiryen Da Ake Yi Na Karbar Bakuncin Gasar Olympic Ta Birnin Beijing A 2022

Shugaba Xi Ya Duba Shirye-shiryen Da Ake Yi Na Karbar Bakuncin Gasar Olympic Ta Birnin Beijing A 2022

by CRI Hausa
17 hours ago
0

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya duba shirye shiryen da...

Adadin Wayoyin Hannu Masu Fasahar 5G Da Sin Ta Fitar Ya Kai Miliyan 163 A Shekarar 2020

Adadin Wayoyin Hannu Masu Fasahar 5G Da Sin Ta Fitar Ya Kai Miliyan 163 A Shekarar 2020

by CRI Hausa
18 hours ago
0

Sabbin alkaluman cibiyar nazarin fasahar sadarwa ta kasar Sin CAICT...

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kaso 2.3 A Shekarar 2020

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kaso 2.3 A Shekarar 2020

by CRI Hausa
18 hours ago
0

Wasu alkaluma da hukumar kididdigar kasar Sin (NBS) ta fitar...

Next Post
Yaya Za A Kai Ga Fita Daga Kangin Talauci A Yayin Da Ake Fuskantar Annobar COVID-19?

Yaya Za A Kai Ga Fita Daga Kangin Talauci A Yayin Da Ake Fuskantar Annobar COVID-19?

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version