Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

by Muhammad
January 16, 2021
in LABARAI
1 min read
Marwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abba Ibrahim Gwale,

Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince da nadin tsohon gwamnan jihar legas Na mulkin soja, Birgediya Janar Buba Marwa mai ritaya a matsayin sabon shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA.

Kafin bashi wannan mukami, shine shugaban kwamitin yaki da miyagun kwayoyi da shugaba Buhari ya kafa a kwanakin baya.

Idan zaku iya tunawa Buba Marwa shine Wanda a lokacin yana gwamnan jihar Legas ya kirkiro hukumar ladabtarwa a jihar ta Legas wadda ta kawo karshen aikata miyagun laifuka a jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

Next Post

Bangarori Masu Samar Da Taimakon Kudi Ga ’Yan Siyasa Na Lalata Yanayin Siyasar Amurka

RelatedPosts

Jami’ar Tarayya Ta Gusau Ta Musanta Labarin Harin ‘Yan Bindiga

Jami’ar Tarayya Ta Gusau Ta Musanta Labarin Harin ‘Yan Bindiga

by Muhammad
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Shugabannin Jami'ar gwamnatin Tarayya dake Gusau (FUG)...

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim An yi wa Shugaba Muhammadu Buhari da...

Mukabalar

Kotu Ta Dakatar Da Yin Mukabalar Sheikh Abduljabbar Da Malaman Kano.

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Wata kotu a Jihar Kano ta...

Next Post
Bangarori Masu Samar Da Taimakon Kudi Ga ’Yan Siyasa Na Lalata Yanayin Siyasar Amurka

Bangarori Masu Samar Da Taimakon Kudi Ga ’Yan Siyasa Na Lalata Yanayin Siyasar Amurka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version