Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Buhari Ya Gana Da Daliban Kankara

by Muhammad
December 18, 2020
in LABARAI
1 min read
Buhari Ya Gana Da Daliban Kankara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya gana da daliban makarantar kwana ta Kankara dake Katsina bayan kubutar da su daga hannun ‘yan bindigar da suka sace su. Shugaban ya gana da daliban ne a fadar gwamnatin Katsina kwana guda bayan ceto ɗalibansu sama da 340.

An kubutar da daliban ne, wanda yawancinsu yara ne kanana a jiya Alhamis bayan shafe kusan tsawon mako daya a daji a hannun masu garkuwa.

samndaads

Buhari ya jinjinawa gwamnatin Katsina da kuma sauran wadanda suka taimaka aka kubutar da daliban. Shugaban ya fara yin jawabin ne da yin kira ga daliban su saurare shi kuma su fahimce shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Abincin Gargajiya Na Gundumar Sha Ta Kasar Sin

Next Post

Ministan Lafiyar Brazil: Ya Yiwu Yiwu Za A Fara Amfani Da Allurar Rigakafin COVID-19 Da Kasar Sin Ta Samar

RelatedPosts

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

by Yahuzajere
31 mins ago
0

A kokarinta na tabbatar da tsaron iyakokin kasar nan, Hukumar...

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Daurawa Daurawa
3 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Rahotonnin da suke fitowa daga fadar...

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Next Post
Ministan Lafiyar Brazil: Ya Yiwu Yiwu Za A Fara Amfani Da Allurar Rigakafin COVID-19 Da Kasar Sin Ta Samar

Ministan Lafiyar Brazil: Ya Yiwu Yiwu Za A Fara Amfani Da Allurar Rigakafin COVID-19 Da Kasar Sin Ta Samar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version