Abubakar Abba">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Buhari Ya Gargadi Hukumomin Kwastam, FIRS Da DPR Kan Tara Kudin Shiga

by Abubakar Abba
October 2, 2019
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari yaja kunnen hukumonin dake tarawa  gwamnatin tarayya da  kudaden aden shiga inda ya ce idan suka gagara kawo abinda aka shata masu za su fuskanci hukunci matsananci .

Buhari  yayi gargadin  ne a lokacin da yake yin  jawabi ga ‘yan Nijeriya  a kan bikin zagayowar ranar cikar kasar nan shekaru 59 da samun ‘yancin kai.

samndaads

Hukumomin dai sune,  Hukumar hana fasa kwauri da mai tara haraji wato FIRS da DPR da dai sauransu.

A cewar shugaba Muhammadu Buhari, kokarin da gwamntin maici take kan yi na samar da ci gaba, kwaliyya tana buyan kudin sabulu a fannin tattalin arzikin kasar nan.

Ya ci gaba da cewa, ma’aikatun guda biyu su ne ke da alhakin kula da duk wani shige da ficen kudaden ga gwamnatin tarayya, musamman ga masu kananan sana’o’i.

Shugaba Buhari ya ce, a don haka ya zama wajibi mu sanya ido ga hukumomin dake samarwa da Nijeriya kudaden  shiga, ta yadda zai kasance komi na tafiya yadda ya kamata, inda shugaban ya kuma yi nuni da cewa, sai dai kuma idan muka samu akasin hakan daga wata hukuma to hakika  za ta fuskanci hukunci.

A cewar Buhari, burin dai a nan shi ne ya kasance ko wace hukuma ta iya kawo abinda aka yanke mata domin a matsayin kudaden shiga da ya kamata ta kawo.

A karshe Shugaban kasar  ya kuma sanar da cewa, ma’aikatar kudin  da kasafin kasa na musamman ta fitar da naira biliyan N600 domin yin wasu manyan ayyukan raya kasa cikin watanni uku.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wasu Manya A Nijeriya Ke Guje Wa Biyan Haraji – NESG

Next Post

Sirrin Kasuwancin Dangote Guda Bakwai

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Abubakar Abba
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abubakar Abba
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abubakar Abba
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Sirrin Kasuwancin Dangote Guda Bakwai

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version