Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

Buhari Ya Gode Wa ’Yan Nijeriya Bisa Hakuri Da Matsin Aljihu

by Yusuf Shuaibu
December 3, 2020
in TATTALIN ARZIKI
1 min read
Matsin Aljihu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Talata ce, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya godewa ‘yan Nijeriya bisa hakuri da matsalolin tattalin arzikin da suke fuskanta, ya kuma bukaci su da su ci gaba da hakuri da matsalolin da kasar nan take fuskanta. A cewar kalamun mai bai wa shugaban kasa shawara ta fannin yada labarai, Femi Adesina ya bayyana Buhari ya fadi haka ne wajen taron shirin fadada gas din kasa wanda ya gudana a fadarsa da ke Abuja.

Bayanin mai taken ‘Buhari ya godewa ‘yan Nijeriya bisa hakuri da matsalolin tattalin arziki, ya kuma bukace su da su dunga amfani da gas a madadin man fetur’.

samndaads

Adesina ya bayyana cewa, shugaban kasa ya bayyana cewa, “bari in nuna godiya ta ga ‘yan Nijeriya bisa hakurinsu da kungiyar kwadugo, bisa hakuri da matsalolin tattalin arziki wanda duniya ta fuskanta.”

Buhari ya bukaci ‘yan Nijeriya da su ci gaba da amfani da gas maimakon man fetur.Ya kara da cewa, albarkatun iskar gas wanda Nijeriya take alfahari da shi tare da amfani da shi wajen bunkasa ababen more rayuwa a nan cikin gida Nijeriya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kamfanin Farmcrowdy Ya Gudanar Da Bikin Shekaru Hudu

Next Post

FIRS Ta Bada Wa’adin 31 Ga Disamba Ga Wadanda Ba Su Biya Haraji Ba

RelatedPosts

Kasafin 2021

Buhari Zai Kaddamar Da Cibiyar Mai Da Gas Ta Kasa A Legas

by Yusuf Shuaibu
12 hours ago
0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kaddamar da cibiyar mai da...

An Nemi Matakan Gwamnati Su Rage Yawan Mukaman Siyasa Don Zuba Jari A Noma

Bai Kamata A Fake Da Tallafi A Azabtar Da ’Yan Nijeriya Ba, Inji NLC

by Yusuf Shuaibu
12 hours ago
0

kungiyar kwadagon Nijeriya (NLC) ta bayyana cewa, bai kamata gwamnatin...

Kasafin 2021: Buhari Da Osinbajo Za Su Ci Abinci Da Balaguron Naira Biliyan N3.4

Kasafin 2021: Buhari Da Osinbajo Za Su Ci Abinci Da Balaguron Naira Biliyan N3.4

by Yusuf Shuaibu
12 hours ago
0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari da mataimakinsa Yemi Osinbajo za su...

Next Post
FIRS

FIRS Ta Bada Wa’adin 31 Ga Disamba Ga Wadanda Ba Su Biya Haraji Ba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version