Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Buhari Zai Nemi Karin Bashin Dala Bilyan 15 Domin Ayyukan Jiragen Kasa –Amaechi

by
4 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Ministan Zirga-zirga, Rotimi Amarchi, ya bayyana cewa, gwamnatin tarayya tana nazarin kara ciwo sabon bashi domin ta gudanar da wasu ayyukan gina hanyoyin Jiragen kasa.

A ranar Talata ne Ministan ya fadi hakan, jim kadan bayan ganawar da ya yi da Shugaban kasa a fadar gwamnati ta Aso Billa, Abuja.

Mista Amaechi, ya ce, Shugaban kasan, ya bayar da izinin a tattauna kan ciwo bashin dala bilyan 15 domin gina hanyar Jirgin kasan da ta tashi daga Fatakwal zuwa Maiduguri da ta Legas zuwa Kalaba.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

“Hanyar Jirgin ta Legas zuwa Kalaba, ko fara ta ba a yi ba, saboda ba kudi, ita ma ta Fatakwal zuwa Maiduguri ba a fara ba, saboda matsalar kudin, amma Shugaban kasa ya yarda da mu tattauna kan ranto kudaden.

“Mun kusa ma kammala tattaunawa kan ta Fatakwal zuwa Maiduguri. Muna neman kudi ne da suka kusanci dala bilyan 14 zuwa 15,” in ji Ministan.

Amaechin kuma ya ce, za a fara shimfida titin Jirgin na tsakanin Legas zuwa Ibadan a watan Afrilu.

Ya nu na sa ran da yake na kammala aikin a karshen watan Janairu na shekarar 2019.

Ya ce, hakan zai samarwa ‘yan Nijeriya da ayyukan yi.

“Muna sa ran kimanin Tan 6,000,000 na kaya daga cikin tan 30,000,000 na kayan da muke da su a tsakanin Legas da Kano.

“Aikin kuma zai samar da dubannan ayyukan yi.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Sojoji Sun Cafke Dan Boko Haram Din Da Ake Nema Ruwa A Jallo

Next Post

Hukumar WHO Ta Gargadi Nijeriya Da Wasu Kasashen Afrika Kan Barkewar Cutar Listeriosis

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
3 hours ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
5 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
5 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
6 hours ago
0

...

Next Post

Hukumar WHO Ta Gargadi Nijeriya Da Wasu Kasashen Afrika Kan Barkewar Cutar Listeriosis

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: