Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Bukaci Karfafa Tsaro Kan Rikicin Kudancin Kaduna

by Tayo Adelaja
July 20, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mukaddashin shugaban Nijeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya ba da umarnin karfafa tsaro a kudancin  jihar Kaduna sakamakon rikicin da ya haddasa asarar rayuka  da dama a ranar asabar da Lahadin da ta gabata.

A cikin wata sanarwa da babban mataimaki na musammam ga mukaddashin shugaban kasar, Laolu Akande ya fitar, Farfesa Osinbajo ya jajanta wa dangin mutanen da rikicin ya shafa, kuma ya yi fatan samun sauki cikin gaggawa ga mutanen da suka ji raunuka a rikicin.

samndaads

Jami’an tsaro sun bayyanawa manema labarai cewa, zaman lafiya ya dawo kauyukan karamar hukumar Kajuru da ke jihar, inda rikici ya faru.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kashe Mutum 33 A Sabon Rikicin Kudancin Kaduna

Next Post

Gwaman Bauchi Ya Kori Sakataren Gwamnati, Kwamishinoni Da Masu Bashi Shawarori

RelatedPosts

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad...

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Fitaccen mai watsa shirye-shiryen talabijin da rediyo, Larry King, wanda...

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

EFCC ta cafke wasu mutane 11 da ake zargi da...

Next Post

Gwaman Bauchi Ya Kori Sakataren Gwamnati, Kwamishinoni Da Masu Bashi Shawarori

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version