Muhammad Maitela">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Buni Ya Bai Wa Kananan Hukumomi Tabbacin Samun Goyon Baya 

by Muhammad Maitela
February 13, 2021
in LABARAI
1 min read
Yobe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya bayyana cewa gwamnatin sa za ta bai wa majalisaun kananan hukumomin APC cikakken goyon baya domin su tsaya da kafafunsu wajen gudanar da ayyukan ci gaban al’ummar yankunan su, bayan kammala zaben kananan hukumomin mai zuwa a ranar 27 ga watan Fabarairun 2021 a Yobe.

Gwamna Mai Mala Buni ya bayyana hakan a lokacin da ya mika tutar jam’iyyar APC ga yan takarar shugabancin kananan hukumomin jihar 17  a gidan gwamnatin jihar da ke birnin Damaturu ranar Jummu’a.

“Saboda mu na son kawo karshen yanayin da idan ka je kananan hukumomi ka samesu a bushe. Kuma za mu damka shugabancin su a hannun mutanen da suka dace, wanda kuma a duk lokacin da aka sake wa kananan hukumomi mara, ya kasance su na aiki cikin yanci da walwala, hakan zai taimaka wajen rage wa gwamnatin jiha matsaloli da wahalhu.” In ji Buni.

Har wala yau kuma ya ce gwamnatin Yobe za ta bai wa kananan hukumomin cikakkiyar dama wanda zai basu zarafin gudanar da mulkin rukunin gwamnati na uku (karamar hukuma) cikin tsanaki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Zaman Sulhu Tsakanin Fulani Da Kabilar Gwari Ya Yi Amfani Bayan Salwantar Shanu 11

Next Post

Gwamnatin Katsina Ta Nanata Kudirinta Na Taimakawa ‘Yangudun Hijira

RelatedPosts

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

by Muhammad Maitela
5 hours ago
0

  Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, ayau...

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

by Muhammad Maitela
5 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim A karon farko a 2021, farashin mai...

Naira

Naira Na Shirin Sake Faduwa Warwas – FMDQ

by Muhammad Maitela
12 hours ago
0

Za Ta Iya Kai Wa Dala 500 Cikin Mako Mai...

Next Post
Gwamnatin Katsina

Gwamnatin Katsina Ta Nanata Kudirinta Na Taimakawa ‘Yangudun Hijira

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version