Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Bunkasa Rayuwar Al’umma Shi Ne Babbar Buri Na —Hajiya Lami Kyari

by Muhammad
February 7, 2021
in LABARAI, Uncategorized
1 min read
Lami Kyari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hon. Hajiya Lami Kyari Joda (Alkaman Gudi) na daga cikin ‘yan takara na gaba gaba a neman shugabancin karamar hukumar Fika ta jihar Yobe a karkashin jam’iyyar APC, ta bayyana cewa, kaunar cigaban al’umma ne abin da ke a gaban ta a fafutukar takarar da ta ke yi na shugabancin karamar hukumar Fika, ta bayyana haka ne a tattauanwar ta mamena labarai kwanakin baya.

Hon. Hajiya Lami Kyari waddda ake sa ran za ta kafa tarihin zama mace ta farko da za ta mulki karamar hukumar Fika ta ce, ‘Da farko kafin in fara kira gare su, shi kansa takaran al’umma ne suka bijiro shi da kansu, yaran su suka fara tallata ni a social media, ni sai dai kawai gani nake abubuwa suna wucewa, manya suka shigo ciki suka ce ki cigaba abin na Allah ne kuma zai shige mana a gaba” inji ta.

samndaads

Al’umma sun cigaba da bayyana cewa, “Muna lokaci ya yi da za a saka maki saboda kin dade kina bauta a wannan jam’yyar, saboda haka sako da fatan alkairi da Adduoi da ‘yan karkara suke min. akan haka za ka fahinci cewa, wannan takara ta abu ne na tafiya da al’umma gaba daya.

Daga na ta kuma yaba wa Gwamnan jihar Yob Mai Mala Buni akan yadda yak e gudanar da ayyikan ciga a sassan jihar, t ace, jihar Yobe ta fada hannun jagoranci na gari, akan haka ta bukaci al’umma jihar s cigaba da bayar da goyon baya ga ayyukan cigab da Gwmann ya ke yi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Girmamawa Da Mutunta Kowa Su Ne Silar Nasarorina A Kannywood -Furodusa Yunusa Mu’azu.

Next Post

Ina Mutukar Alfahari Da Al’ummar Bichi Bisa Zaben Da Suka Yi Min Na Shugabanci Karo Biyu A Jere -Barden Bichi

RelatedPosts

Ibrahim Musa Dankwairo: Sarakuna Sun Kyale Makadan Fada A Lalace

Ibrahim Musa Dankwairo: Sarakuna Sun Kyale Makadan Fada A Lalace

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Makadan Fada na yanzu sun shiga wani hali mai ban...

Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammad Inuwa...

jana'izar

‘Yan Majalisa Biyu Sun Fice Daga APC A Bauchi

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, 'Yan Majalisun Dokokin jihar Bauchi biyu...

Next Post
Bichi

Ina Mutukar Alfahari Da Al'ummar Bichi Bisa Zaben Da Suka Yi Min Na Shugabanci Karo Biyu A Jere -Barden Bichi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version