Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Buratai Ya Ziyarci Sojojin Da Suka Ji Raunuka A Fagen Fama A Asibitin 44

by Sulaiman Ibrahim
January 12, 2021
in LABARAI
1 min read
Buratai Ya Ziyarci Sojojin Da Suka Ji Raunuka A Fagen Fama A Asibitin 44
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Babban hafsan sojan kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai a ranar Talata ya ziyarci Asibitin Sojojin Nijeriya 44, Kaduna, inda ya duba sojojin da suka samu raunuka dake karkashin rundunar OPERATION LAFIYA DOLE da SAHEL SANITY.

samndaads

Ya kuma duba wasu ayyukan da ke gudana tare da kaddamar da ayyukan da aka kammala a Co barracks.

A ranar Litinin din da ta gabata ne Kwamitin Majalisar Dattawa kan Sojoji ya ziyarci sojojin da suka jikkata inda wani memba a kwamitin, Sanata Sulieman Abdulkadir ya yi kira ga gwamnonin jihohi da su sake bai wa jaruman sojojin wata dama acikin wasu ayyukan gwamanti ta hanyar samar musu da ayyukan yi.

Ya kara da cewa “COAS ya zo ne musamman don duba marasa lafiya na Operation Lafiya Dole da Operation Sahel Sanity a asibiti,”

Wata majiya tace kimanin sojoji 416 da suka samu raunuka a yakin da ake yi da masu tayar da kayar baya a jihar Borno a yanzu haka suna kwance ne a asibitin 44 na Sojojin Nijeriya, Kaduna.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ban Yi Nadamar Kulla Yarjejeniya Da Arsenal Ba, Inji Ozil

Next Post

Ana Mutunta Al’adun Kananan Kabila A Jihar Xinjiang

RelatedPosts

Matar Al-Zakzaky Ta Kamu Da Cutar Korona, Inji Danta

Matar Al-Zakzaky Ta Kamu Da Cutar Korona, Inji Danta

by Sulaiman Ibrahim
2 mins ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Matar jagoran ‘yan uwa Musulmi a...

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Next Post
Ana Mutunta Al’adun Kananan Kabila A Jihar Xinjiang

Ana Mutunta Al’adun Kananan Kabila A Jihar Xinjiang

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version