Rabiu Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

CBN Ta Bai Wa Sababbin Bankuna Biyar Lasisi

by Rabiu Ali Indabawa
October 3, 2019
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

 A cikin makon nan ne mu ka samu labari daga Jaridar Business Day ta kasar nan cewa babban bankin Najeriya na CBN ya ba da lasisi ga wasu bankuna da ake shirin kafawa domin su fara aiki. Kamar yadda labari ya zo mana a Ranar 29 ga Watan Afrilun nan, bankuna 5 ne masu neman tasowa aka ba lasisin soma aiki a Najeriya. CBN ta dauki wannan mataki ne domin ganin ana shigo da kudi ana juyawa a Najeriya. Wannan sababbin lasisi da CBN ya raba zai kuma taimkawa mutanen da ba su mallaki asusun banki ba, su samu damar bude akawun domin su rika ajiye kudin su a cikin banki. Hakan zai bunkasa tattalin arzikin Najeriya.

Kamar yadda hasashe ya nuna. Wasu daga cikin bankunan nan za su fara aiki a watan gobe, yayin da wasun za su soma aiki a tsakiyar shekarar nan. Globus wanda yana cikin bankin da za a bude a kasar, ya shigo gari ne a ranar Alhamis, 2 ga Watan Mayun 2019. Elias Igbinakenzua shi ne babban Darektan wannan banki da za a kafa Hedikwatar sa a cikin Garin Legas. Haka zalika akwai wani banki da mutanen kasar Indiya su ka kawo Najeriya mai suna Titan Bank. Wani tsohon Darektan bankin nan na Heritage, shi ne zai soma rike wannan banki na kamfanin Chi wanda su ka yi fice a fadin Duniya. Ana tunani cewa wannan sabon bankin na Titan zai rika hulda ne da mutanen Indiya da kuma kwarorin kasar Lebanon da ke ayyuka a Najeriya.

samndaads

Har yanzu dai babu wanda ya san sunayen sauran manyan bankuna 3 da su ka samu lasisi. ‘Yan jarida sun yi kokarin tuntubar bankin CBN amma ba a dace ba. Isaac Okarafor, wanda yake magana a madadin bankin bai amsa kiran da aka rika yi masa a waya domin jin ta bakinsa ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Manyan Jami’an Kwastom 304 Za Su Yi Ritaya

Next Post

Noman Auduga: Manoma 94,000 Suka Samu Tallafi A Kano Da Jigawa

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Rabiu Ali Indabawa
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Rabiu Ali Indabawa
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Rabiu Ali Indabawa
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post
Farfado Da Noman Auduga: Buhari Ya Cancanci Jinjina – Alhaji Sufyanu

Noman Auduga: Manoma 94,000 Suka Samu Tallafi A Kano Da Jigawa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version