Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

CBN Ya Gargadi Cibiyoyin Kudade Kan Kasuwancin Kudade Ta Intanet

by Muhammad
February 8, 2021
in TATTALIN ARZIKI
1 min read
Kudade
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya gargadi bankunonin na ‘yan kasuwa da sauran cibiyoyin kudade a kan gudanar da kasuwancin kudade ta intanet wanda aka haramta a kwanan nan. CBN ya bayyana hakan ne ta shafinsa ta hannun daraktan da ke kulawa da bankuna, Mista Bello Hassan da daraktan tsarin biyan kudade, Mista Musa Jimoh.

Wannan gargadi ya shafi bankunan da ke fitar da kudade da cibiyoyin kudade wadanda ba bankuna ba da sauran cibiyoyi da ke da kalaka da harkokin kudade duk wannan gargadi ya shafe su.

“Tun da farko dai, Babban Bankin Nijeriya ya dakatar da hada-hadar kasuwancin kudade a intanet ko biyan kudade a wannan hanya.

“A cewarsa, ya bayar da umurnin hana wannan kasuwancin hada-hadar kudade domin toshe hanyoyin da kudaden kasar nan ne sulalewa, inda ya bayar da umurnin nan take a kulle duk wani asusu irin wannan.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Rigakafin Korona: Sarkin Musulmi Ya Nemi Gwamnati Ta Wayar Da ’Yan Nijeriya

Next Post

Dalilin Bukatar Karin Masu Kiwon Kifi A Nijeriya, Cewar Masani

RelatedPosts

Anchor

Manoma Miliyan 3.8 Suka Amfana Daga Shirin ‘Anchor Borrrowers’ – CBN

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya bayyana...

Emefiele

Bunkasa Tattalin Arziki: Nijeriya Na Bukatar Kara Kaimi Wajen Adana Abinci – Emefiele

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad   Gwamnan Babban bankin Nijeriya (CBN),...

Bankuna

Rahoton Bangaren Bankuna Yana Nuna Samun Cigaba Mai Matukar Ma’ana – CBN

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad   Rahoton karshe na Babban bankin...

Next Post
Kiwon Kifi

Dalilin Bukatar Karin Masu Kiwon Kifi A Nijeriya, Cewar Masani

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version