Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Chadi Ta Janye Dakarunta Da Ke Yaƙar Boko Haram A Iyakar Nijar

by Tayo Adelaja
October 14, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Bayanai daga Jamhuriyar Nijar sun tabbatar da cewa ƙasar Chadi ta fara janye daruruwan dakarunta da ke yaƙi da ƙungiyar Boko Haram a yankin Diffa na ƙasar Nijar.

Masu sa-ido na kallon matakin a matsayin wanda ke da nasaba da sanya sunan ƙasar Chadi a cikin ƙasashen da aka hana ba su katin shaidar zuwa Amurka, lura da cewa tun daga lokacin da Amurka ta sanar da haka ne Chadi ta bayyana cewa matakin zai iya shafar ayyukan samar da tsaro da ta ke yi.

samndaads

Janye dakarun zai yi matuƙar illa ga zaman lafiyar yankin, kamar dai yadda Ɗan Majalisarsu Lamido Moumouni Harouna ya ce sun fara kokawa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kotu Ta Amince A Binciki Shugaban Afrika Ta Kudu

Next Post

An Ƙulla Yarjejeniya Tsakanin Hamas Da Fatah

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 day ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 day ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
5 days ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

An Ƙulla Yarjejeniya Tsakanin Hamas Da Fatah

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version