Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Chadi Za Ta Ci gaba da taka Muhimmmiyar Rawa A Tsaron Yankin Sahel

by Tayo Adelaja
October 16, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani sashi na yankin Diffa da ke Jamhuriyar Nijar, da masu gudun hijira ke zama

Ƙasar Chadi ta fara janye daruruwan dakarun ta da ke yaki da kungiyar Boko Haram a yankin Diffa, dakarun da zasu kula da tsare kan iyakokin ƙasar da Libya da Nijar.

samndaads

Gwamnatin Chadi ta umurci sojojinta da suka baro yankin Diffa kula da kan iyakokin ƙasar da Libya da Nijar a matakin shirin nan na rundunar G5.

Ministan tsaron Chadi Bichara Issa a wata zantawa da manema labarai ya bayyana cewa Chadi ba ta janye dakarun ta ba daga Nijar, matakin shine na karfafa tsaro a kan iyakokin ta da sauren ƙasashe, a karshe ministan ya bayyana cewa hadin guiwar rundunar ƙasashen za ta maye gurbin rundunar Chadi da ta fice daga yankin Diffa a Nijar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kerry Da Shugaban Iran Sun Caccaki Trump Kan Nukiliya

Next Post

Dankarar Jam’iyyar masu ra’ayin rikau Mista Sabestian Kurz mai shekaru 31 na kan gaba da kuri’u kashi 31.5.

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
4 days ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
4 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
1 week ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Dankarar Jam’iyyar masu ra’ayin rikau Mista Sabestian Kurz mai shekaru 31 na kan gaba da kuri’u kashi 31.5.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version