Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASASHEN WAJE

China Za Ta Goyi Bayan Matakin Kwamitin Sulhu Kan Koriya Ta Arewa

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tare da Sani Anwar 08036365416 (leadershipayau.com)

Kasar China ta ce zata goyi bayan majalisar dinkin duniya a kokarin da take yi na daukan karin matakai akan kasar Koriya ta arewa domin gwajin makamin nukiliya na baya-bayan nan da ta yi.

A ranar Alhamis ministan harkokin wajen China, Wang Yi yayi wannan furuci wajen wani taron ‘yan jarida a birnin Beijing. Ya ce ya kamata kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya maida martani ya dauki dukkan matakan da suka kamata na tinkarar wannan rikici.

To amma Mr Wang ya kuma jaddada cewa tilas takunkumi da matsin lamba su tafi kafada da kafada da yin shawarwari da Koriya ta arewan.

A yayin da China ke cewa tana goyon bayan matakan da Majalisar Dinkin Duniya zata dauka akan Koriya ta arewa, ita kuma kasar Rasha tana ta kokarin ganin an amince da Koriya ta arewa a zaman kasa mai karfin makaman nukiliya. Kuma Rashan bata goyi ko kuma bata goyon bayan matsayin Amurka da kawayenta akan kasar Koriya ta arewa.

A yayin da yake ganawa da shugaban Koriya ta kudu Moon Jae’in a Bladibostok yau Alhamis, shugaban Rasha Bladimir Putin ya kara yin kiran da’ayi shawarwari da Korea ta arewa domin magance rikicin nukiliyan.

SendShareTweetShare
Previous Post

A Bi Zancen Koriya Ta Arewa Da Sannu -Putin

Next Post

Mace Ta zama Ministan Tsaro A Indiya

RelatedPosts

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

by Muhammad
4 days ago
0

Rahotanni daga Fadar Buckingham ta kasar Ingila sun tabbatar da...

Nijer

Matan Nijer Sun Dage Kan ‘Yancinsu Bayan Kotu Ta Sako Wasu Shugabanninsu

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumomi a jamhuriyar Nijer sun sako...

Magufuli

Muhimman Abubuwa Goma Game Da Tsohon Shugaban Tanzaniya John Magufuli

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Al'ummar kasar Tanzania suna zaman makokin...

Next Post

Mace Ta zama Ministan Tsaro A Indiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version