Sabo Ahmad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Cibiyar Binciken Aikin Gona Ta Gargadi Manoma Kan Sauyin Yanayi A Daminar Bana

by Sabo Ahmad
August 1, 2020
in LABARAI
1 min read
Noman Dawa: An Tallafawa Manoman 36,000 Da Naira Biliyan Shida A Gombe

spinasieland spinasie landery arbeiders, kleinboere

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Cibiyar Binciken Aikin Gona da hadin gwiwar Tsangayar koyar da aikin gona da ke jami’ar Ahmadu Bello ta Zariya, sun bayyana barazanar ake fuskanta dangane da sauyin yanayi a daminar bana, wanda hakan na iya zama babbar barazana ga harkar noma a fadin kasar nana.
Bayanin hakan ya fito ne, a cikin takardar da Cibiyar Binciken Aikin Gona ta raba wa manema labarai a Zariya, wadda ke dauke da sa Farfesa Mohammed Faguci Ishaku. Rahotanni sun nuna cewa, mutum sama da dari suka samu shiga wannan taron ta hanyar intanet.
Haka kuma, sanarwa ta ci gaba da cewa, za a samu tsaikon tsayuwar damina da karewarta a kasar nan musamman a jihar, Bauchi da Kano da Katsina da Adamawa da Gombe da Taraba da Kaduna da Benuwe da Nasarawa da Neja da kuma yankin Birnin tarayya. Bayan haka, hasashen da ake da shi, shi ne za a samu ruwa mai yawa amma kuma zai dauke da wuri.
Bisa wannan hasashe, an shawarci manoma su jinkirta shuka, saboda haka sai su yi amfani da iri mai matsakaicin zango ko kuma a jinkirya shuka irin da ke zuwa da wuri. Saboda haka, aka bukaci manoma da su yi amfani da takin zamani kamar yadda ya kamata.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ranar Arfat: Ganduje Ya Shirya Gagarumin Taro Domin Waraka Daga Annobar Korona

Next Post

Za A Binciki Dukkan Masu Laifin Cin Hanci Da Rashawa – Buhari

RelatedPosts

"yan fashi

Annobar Sace Farfesoshi Ta Kunno Kai A Arewa

by Sabo Ahmad
6 hours ago
0

An Sace Farfesa, An Kashe Dansa Da Mutum Uku A...

Kwamishinan Labarai

Korona: Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Taruka, Ta Umarci Ma’aikata Su Yi Zaman Gida

by Sabo Ahmad
6 hours ago
0

Gwamnatin Jihar Kano ta bada umarnin sake kafa dokar rufe...

Kwamishinan Labarai

Korona: Gwamnatin Ganduje Ba Ta Son Garkame Kano – Kwamishinan Labarai

by Sabo Ahmad
6 hours ago
0

Gwamnatin Jihar Kano a karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje...

Next Post
Hukumar Daidaiton Daukar Ma’aikata Za Ta Binciki Hukumomin Gwamnati

Za A Binciki Dukkan Masu Laifin Cin Hanci Da Rashawa – Buhari

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version