Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RIGAR 'YANCI

Cibiyar YOREISA Ta Sha Alwashin Taimaka Wa Matasa Domin Dogaro Da Kai A Kano

by Muhammad
April 1, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Matasa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Cibiyar horar da matasa hanyoyin Inganta sana’u tare da Zama abubuwan amfani ga al’umma ta sha alwashin samar da Ingantancen horo domin samar da hanyoyin Inganta sana’a fadin Jihar Kano, jawabin haka ya fito daga bakin Jami’an tsare tsaren cibiyar Yuresa Alhaji Shu’aibu Hassan Alkanawi ne ya bayyana haka alokacin bikin bada lambar Karramawa ga Manajar Bankin Jaiz Dake Hotoro. A Jihar Kano.

Alkanawi yace akwai rashin fahimta cewar sojoji ko ‘yan sanda ake sa ran magance matsalar tsaro dake addabar kasar, ya ce, hanya mafi sauki itace cinye lokutan matasa ta hanyar shagaltar dasu kan sana’o’insu, domin sai mutun bashi da aikin yi ke sa matasa neman hanyar abin sawa a bakin salati. Amma idan matashi na da sana’a, yana jin kudi a aljihunsa, mai zai kai shi bata lokaci wajen ayyukan ta’addanci.

Saboda haka sai ya jinjinawa shugabar wannan Banki bisa kishin al’umma, musamman yadda ta aminta da hada hannu da wannan cibiyar domin samar da rancan kudi da takin zamani ga manoma. Yace mu kuma a karkashin wannan cibiyar muna zaunar da mutun mu koya masa yadda zai lura da abinda aka bashi, sannan kuma ya yi kyakkyawan amfani da abinda ya karba.

Yayin da take gabatar da jawabinta Manajar Bankin Jaiz shiyyar Hotoro, Hajiya Rahama Jibrin, ta bayyana aniyar Bankin Jaiz na hada hannu domin taimakawa Jama’ar Kano domin habaka harkokinsu na yau da kullum, ta ce bara kananan Hukumomin Jihar Kano uku muka shigar cikin wannan tsari, Amma Sakamakon nasarar da aka samu bana mun dinka wancan adadi.

A karshe Hajiya Rahama Jibrin ta ja hankalin wadanda suka amfana da karbar wannan bashi da suyi kokarin mayarwa da Banki kudin kansancewar kudin Jama’a ne, kuma ba dadi ace sai anyi amfani da ‘yan sanda wajen kokarin karbo basukan da aka bayar. Babu shakka muna alfahari da abokan mu’amalar Bankin Jaiz, musamman hadin kan da muke samu daga gare su.

Cikin wadanda aka Karrama akwai ita Manajar wannan Banki na Jaiz shiyyar Hotoro Hajiya Rahama Jibrin, Shugaban Majalisar Mahaddata Alkaur’ani Na Jihar Kano Goni Sunusi Abubakar, ma’aikata Bankin Jaiz reshen Hotoro da sauran mutanen da suke bai wa wannan cibiyar gudunmawa ako da yaushe.

SendShareTweetShare
Previous Post

“PDP Za Ta Cigaba Da Ba Mata A Mukaman Siyasa”

Next Post

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

RelatedPosts

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rahotan...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
2 weeks ago
0

Daga Abdullahi Muh’d, Kano Shugaban Gidauniyar ‘Charity’ mai rajin tallafa...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by Muhammad
2 weeks ago
0

Daga Zubairu M Lawal, A yayin da uwar jam'iyyar APC...

Next Post
Jirgin Ruwa

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version