Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

Cikin Awa 24 Kacal, Dangote Ya Tafka Asarar Dala Miliyan 900

by Muhammad
January 12, 2021
in TATTALIN ARZIKI
2 min read
Dangote
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kamfanin Dangote Industries Limited, Aliko Dangote ya bayyana cewa, yawan asarar da kamfaninsa ya tafka ya kai na dala miliyan 900 a cikin kasuwan hannun jarin Nijeriya. shahararen dan kasuwan ya nuna cewa, kudadensa ya sauka kasa ne tun daga dala biliyan 18.4 zuwa dala biliyan 17.5  a ranar Alhamis na kasuwan hannun jarin, inda ya sauka a matsayin da yake a cikin masu daga matsayi na 106 zuwa matsayi na 114 a cikin masu girman arziki a duniya. Dangote dukiyarsa ta karu ne tun daga ranar 13 ga watan Disamba kusa da karshen shekarar 2020, daga dala 15.5 zuwa dala 17.8. Wanda ya samu rabar dala miliyan 600 a kwanaki bakai na shekarar 2021, amma sai ya tafka asara fiya da ribar da ya samu.

Shi dai farashin  hannun jarin kamfanin Dangote Cement Plc wanda shi ne kamfani  mafi girma a kasar nan kuma shi  ne babban kamfani mai samar da siminti a kasashen Afirka ya rasa kashi 8.13,daga naira 244.90 a ranar Alhamis zuwa naira 225 a ranar Jumma’a. Dangote shi ne kadai dan Nijeriyan da ake lissafawa a cikin manyan  masu kudi na duniya wanda ya kasance a cikin mutum 500, wanda kuma shi ne mutum na daya da ya fi kowa kudi a yankin Afirka.

samndaads

“Mafi yawanci yana samun kashi 86 cikin arzikinsa daga kasuwancin siminti da kamfanin Dangote Cement ki gudanarwa. Yana da hannun jari kai tsaye a kamfanin ta karkashin kamdanin Dangote Industries.”

Mafi yawancin kadaranbsa ya hada har da takin zamani wanda yake samar da tan miliyan 2.8 a kowacce shekara, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na kasa da kasa ya bayyana.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wane Ne Abokin Kasashen Afirka Na Gaske?

Next Post

Mai Yiwuwa Gwamnatin Tarayya Ta Sake Dawo Da Tallafin Mai

RelatedPosts

Layin Dogo

Gwamnati Za Ta Kashe Biliyan N71 Wajen Kwangilar Titinan Dogo Shida

by Muhammad
4 hours ago
0

Gwamnatin tarayya za ta kashe kudade wajen gudanar da hanyoyin...

TAJBank

TAJBank Na Kokarin Inganta Harkokin Ilimi A Nijeriya

by Muhammad
4 hours ago
0

Bankin TAJBank wanda yake gudanar da kasuwancinsa ta tare da...

Lantarki

Bangaren Lantarki Ya Tafka Asarar Naira Biliyan 20.5 Saboda Karancin Gas

by Muhammad
1 day ago
0

Bangaren wutar lantarki a Nijeriya ya tafka asarar harajin naira...

Next Post
Tallafin Mai

Mai Yiwuwa Gwamnatin Tarayya Ta Sake Dawo Da Tallafin Mai

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version