Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Cikin Watanni Bakwai Hukumar Kwastan Ta Tara Miliyoyi A Adamawa

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Shafi’u Saleh, Yola

Hukumar yaki da ayyukan fasa kwauri ta Nijeriya (Nigeria Customs Serbice) reshen jihohin Adamawa da Taraba, ta tara sama da Naira miliyan dari daya da goma sha daya (111,000,000.00), a matsayin kudaden haraji cikin watanni bakwai.

samndaads

Shugaban hukumar a jihohin biyu Mista Adetoye Francis, ya bayyana haka a wata ganawa da manema labarai a Yola, ya ce, duk da matsalar ayukan ‘yan ta’adda  da lalacewar hanyoyi da karyewar gadoji da su ke haifar da koma baya wajan samun kudaden shigar.

Mista Adetoye yace, wata matsalar da jami’an hukumar ke fuskanta itace ta rashin samun hadinkan jama’a mazauna kan iyakokin jihohin biyu da Jamhoriyar Kamaru.Ya ce, amma hukumar ta tara kudaden da kame wasu jarkokin man fetur dari hudu.“Duk da wadannan matsalolin mun tara wadannan kudaden harajin  Naira 11,745,317,43 mun kuma tara wasu kudaden Naira miliyan arba’in da biyu da dubu dari bakwai da hamsin da shida na  tarar shigo da motoci ta haramtacciyar hanya.”

Mista Francis ya koka da cewa a wasu lokutan jami’an hukumar kan gamu da fushin jama’a wanda hakan ke kai su ga kokarin sha da kyar da taimakon sarakunan gargajiya a yankin kan iyakar jihohin biyu da jamhoriyar Kamaru.Baya ga kudaden shigar da hukumar tatara shugaban ya kuma mika  hukumar tsaron farin kaya ta Cibildefiance jarakun man fetur 400 ta da kame kan iayakokin jihohin biyun da Kamaru.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Shawarci Al’ummar Hausawa Kan Su Rungumi Jaridun Hausa

Next Post

Boko Haram Ta Kone Wani Gari Kurmus A Adamawa

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post

Boko Haram Ta Kone Wani Gari Kurmus A Adamawa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version