Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Cin Zarafin Maigadi: Manyan Lauyoyin Ƙasa Na Neman A Dakatar Da Alƙali Danladi Umar

by Sulaiman Ibrahim
April 1, 2021
in LABARAI
1 min read
Cin Zarafin Maigadi: Manyan Lauyoyin Ƙasa Na Neman A Dakatar Da Alƙali Danladi Umar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Kwana uku kenan, bayan da shugaban Kotun Tarbiyya ‘Code of Conduct Tribunal (CCT)’, Mista Danladi Umar, yaci zarafin wani mai gadi a wata babbar flaza a Abuja.

Lamarin yabar baya da kura, yadda tuni wasu manyan lauyoyi da kungiyoyin farar hula masu rajin kare hakkin Dan Adam ta kasa suka fara kira ga gwamnati da adakatar da shugaban kotun CCT, Danladi Umar.

A cewarsu, ya kamata a gabatar da koke ga Majalisar Shari’a ta Kasa (NJC) da Ofishin Babban Lauyan Tarayya don daukar matakin da ya dace.

Wasu manyan masu fada a ji wadanda suka zanta da Jaridar LEADERSHIP sun ce ya dace masu rike da mukaman gwamnati su kame kansu ta hanyar da ta dace.

Sun kara da cewa, bai kamata Wanda ke rike da mukami yayi amfani dashi don cin zarafin na kasa dashi.

Daga cikin manyan Lauyoyi da masu rajin kare hakkin dan Adam da suka nemi a hukunta Mista Danladi Umar Sun Hada da:

Cif Awa Kalu, Cif Mike Ahamba, Malam Abdul Balogun, Farfesa Ernest Maduabuchi Ojukwu, Kunle Adegoke

Daga cikin shugabanni masu rajin kare hakkin dan Adam sun hada da:

Sugaban tsare-tsare na harkokin cigaban gwamnati, Ibrahim Faruk, Darekta ta cibiyar cigaban ‘yancin Dan Adam Idayat Hassan, Mai kira ga kyakkyawan tsarin gwamnati na Afirka, Jubril Momodu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Da Dimi-diminsa: Mahara Sun Kai Farmaki Yankunan Shiroro Na Jihar Neja

Next Post

INEC Za Ta Fara Yin Sabon Rajistar Katin Zabe A 28 Ga Yuni.

RelatedPosts

Ministan Tsaro, Bashir Magashi Ya Ziyarci Maiduguri

Ministan Tsaro, Bashir Magashi Ya Ziyarci Maiduguri

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Ministan Tsaro, Maj Gen Bashir Magashi (mai ritaya), a safiyar...

Azumi

Ramadan:  Nasarorin Da Ake Samu A Watan Azumi Na Da Tasiri Da Gudummowr Mata – In Ji Dakta Zainab Bagudu

by Muhammad
14 hours ago
0

Daga:Umar Faruk Birnin-Kebbi Uwargidan Gwamnan Kebbi, Dakta Zainab Shinkafi Bagudu,...

Asibitoci

Muna Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Bisa Inganta Asibitoci – Farfesa Jika

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Mustapha Abdullahi, Shugaban da ke kula da babban asibitin...

Next Post
INEC Za Ta Fara Yin Sabon Rajistar Katin Zabe A 28 Ga Yuni.

INEC Za Ta Fara Yin Sabon Rajistar Katin Zabe A 28 Ga Yuni.

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version