Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Cin Zarafin Mata: An Yi Kira Ga Gwamnati Ta Kafa Kotu Ta Musamman

by Muhammad
November 29, 2020
in MANYAN LABARAI
1 min read
Kafafen Sadarwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza

Wata kungiya mai zaman kanta, ‘Restoration of the Dignity of Womanhood’ ta bukaci gwamnatin tarayya ta kafa kotuna na musammna don yin shari’a tare da bukaci a ba mata da aka ci wa zarafi Ta kuma shawarci gwamnati ta rinka bayyana sunayen dukkan wadanda aka yanke wa hukunci don duniya ta san su, haka kuma ta kariya na lauya kyauta don taimaka musu. Shugabar kungiyar ta kuma bukaci gwamnati ta rusa dukkan dokokin da ke kawo cikas wajen hukunta wadanda suka aikata wannan aika aikar. Omolona ta kuma lura da cewa, mata da yawa suna mutuwa saboda kuncin da suke shiga sakamakon cin zarafin su da aka yi. hukunta masu cin zarafin mata da kananan yara a fadin Nijeriya.

samndaads

A ranar Asabar ne shugabar kungiyar, Mrs Olabisi Omolona, ta bayyana haka a wani bangare na bikin ranar kawar da cin zarafin mata a duniya na shekarar 2020, ta ce yin haka zai kuma gaggauta ganin an yanke hukunci akan wadanda suka ci zarafin mata ba tare da bata lokaci ba kuma ba tare da nuna banbanci ba.

Ta kuma shawarci gwamnati ta rinka bayyana sunayen dukkan wadanda aka yanke wa hukunci don duniya ta san su, haka kuma ta kariya na lauya kyauta don taimaka musu. Shugabar kungiyar ta kuma bukaci gwamnati ta rusa dukkan dokokin da ke kawo cikas wajen hukunta wadanda suka aikata wannan aika aikar. Omolona ta kuma lura da cewa, mata da yawa suna mutuwa saboda kuncin da suke shiga sakamakon cin zarafin su da aka yi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Har Yanzu Babu Wata Yarjejeniya Ta Janye Yajin Aiki –ASUU

Next Post

Shugaba Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Manoman Shinkafa A Borno

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
6 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post
Kisa A Arewa

Shugaba Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Manoman Shinkafa A Borno

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version