Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Cin Zarafin Yara: Gwamnatin Kaduna Na Shirin Fara Hukunta Iyaye

by
4 years ago
in RAHOTANNI
1 min read
Mun Bar Masu Zagin Gwamnatin Kaduna Da Allah –Injiniya Namadi Musa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Abubakar Abba, Kaduna

Kwamishinar mata da walwalar jama’a ta Jihar Kaduna Hajiya Hafsat Baba, ta yi gargadin cewar, nan ba da jimawa ba gwamnatin jihar za ta fara hukunta iyayen da ke yin watsi da ‘ya’yan su da kuma cin zarafin su.

Hafasat a hirar ta da kafar dillancin labarai ta kasa jiya Alhamis a Kaduna ta ce, dokar baiwa yara kariya ta bayar da damar sanyawa irin wadannan iyayen takunkumi a kan cin zarafin ‘ya’yansu.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

Fashewar Gas A Kano: Ministar Jinkai Ta Nemi A Dauki Matakan Riga-kafi

Ta yi nuni da cewa, mafi yawanci iyaye suna yin watsi da harkar ‘ya’yansu, inda hakan ke jefa yaran cikin hadurra iri-iri na rayuwa.

Acewar Hafsat, amfanin dokar itace don a rage yawan karuwar cin zarafin yara da wasu iyayen suke yi a jihar, inda dokar ta tani takunkumi ga dukkan iyayen da suke cin zarafin yayan su.

Kwamishiniyar taci gaba da cewa, “idan muka gano iyayen da suke yin watsi da ‘ya’yan su, dokar za ta hau kansu.”

Hafsat ta kuma koka akan yadda wasu iyayen suke cin zarafin ‘yayan su da kansu. Ta bayyana cewar a kwanan baya ma’aikatar ta ta samu korafi akan wani uba da ya yiwa ‘yar shekar bakwai dukan tsiya har ta samu raunuka. Akan safarar yara kuwa Hafsat tace, ma’aikatar tana bibiyar shari’a guda shida a Kotu.

Like this:

Like Loading...
Tags: Cin Zarafin Yara
SendShareTweetShare
Previous Post

Jihar Kwara Za Ta Fara Daure Mashaya Giya Wata Shida A Gidan Yari

Next Post

Majalisar Dokokin Sakkwato Ta Goyi Bayan Dokar Samar Da Abinci

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

by Ahmed Muhammad Dan'asabe
19 hours ago
0

...

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

Fashewar Gas A Kano: Ministar Jinkai Ta Nemi A Dauki Matakan Riga-kafi

by
21 hours ago
0

...

Baki Biyu Bai Dace Da Matsayin Amurka Ba

Baki Biyu Bai Dace Da Matsayin Amurka Ba

by CMG Hausa
24 hours ago
0

...

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

by
3 days ago
0

...

Next Post
Gwamnatin Sakkwato Ba Ta Karbi Bashin Biliyan 100 Ba -Tambuwal

Majalisar Dokokin Sakkwato Ta Goyi Bayan Dokar Samar Da Abinci

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: